
Atiku Abubakar







Hamza Al-Mustapha ya kai ziyara ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan ya bi sahun tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i wajen komawa SDP.

Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana yadda suka tsara yaƙar Atiku Abubakar tare da Gwamna Bala Muhammed na Bauchi amma ya ci amanarsu a zaɓen 2023.

Bayan alaƙa ta yi tsami tsakanin Nasir El-Rufai da gwamnatin Bola Tinubu da APC, tsohon gwamnan ya tattara komatsansa zuwa jam'iyyar adawa da SDP.

Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ziyarci Atiku Abubakar a gidansa yayin buda baki a Ramadan din 2025. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyi kan 2027

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa yana shirin barin jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya.

Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin sun sake raba PDP da ɗaruruwa magoya bayanta a Arewa.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa ya karyata cewa Atiku Abubakar ya koma jam'iyyar SPD domin takarar shugaban kasa a SDP a zaben 2027.

Chief Abiye Sekibo ya ce Gwamna Fubara ya shawo kan kusoshin Ribas suka juyawa Atiku baya, suka koma layin Tinubu a kokarin da yake na kawo ci gaba a jihar.

Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.
Atiku Abubakar
Samu kari