Atiku Abubakar
Hadimin Atiku Abubakar, Demola Olarewaju, ya yi magana kan abin da ka iya faruwa a wajen taron kwamitin zartaswa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta shirya gudanar da taron kwamitin zartaswa na kasa. Za a fafata tsakanin Atiku da Wike kan shugabancin jam'iyyar.
Matimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya ga baiken gwamnatin Tinubu na boye ainihin kudin kwangilar babban titin Legas-Kalaba da ta bawa kamfanin Hitech Kwangila
Siyasar Najeriya na nuna yadda za a yi Tinubu ya sake samun nasara a zaben da za a yi a 2027 duba da yadda wasu alamu ke nuna matsaloli masu yawa adawa.
An bukaci Jam’iyyar PDP ta hukunta Nyesom Wike da tsofaffin Gwamnonin Benuwai, Abia da Enugu. Har yanzu ba a da niyyar yafewa wadanda suka juyawa Atiku Abubakar baya
Atiku Abubakar ya soki yadda aka kara farashin shan lantarki. Atiku ya ba gwamnati shawarwarin yadda yake ganin ya kamata a bi wajen gyara harkar wutar lantarki.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, kuma ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa da Atiku Abubakar ya lashe zaben shugaban kasa da ya bar Najeriya.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus ya watsar da kashin Atiku Abubakar inda ya marawa Shugaba Tinubu baya da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan yadda matsalar rashin tsaro ke kara ta'azzara.
Atiku Abubakar
Samu kari