Atiku Abubakar
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da cewa yana nan daram a ADC duk da matsalolin da suke fuskanta. Ya amsa tambaya kan nenan shugaban kasa a zaben 2027.
Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi da magoya bayansa, ta karyata labarin da ake yadawa vewa Shugaba Bola Tinubu ya haddasa rikici a jam'iyyar ADC.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
An samu wasu majiyoyi da suka ce tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na shirin barin ADC gabanin zaben 2027.
Daga sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa ADC, jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso ya jawo wa jam'iyyar hadaka karin farin ji a wurin yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura a kan Bola Tinubu bayan ziyarar da ya kai ga mutanen da aka hallaka a Jos.
Shugabannin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya sun gudanar da babban taro a Abuja. Shugabannin sun mika bukatarsu ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Yayin ake rikici a ADC, jam’iyyar PRP ta bukaci manyan ‘yan adawa kamar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su hade domin ceton dimokuradiyya.
Atiku Abubakar
Samu kari