Atiku Abubakar
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Mai ba Atiku Abubakar shawara kan yada labarai, Paul Ibe, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila kafin binciken ICPC ya fara.
Haj Naja’atu Muhammad ta fayyace wanda zai yi wa ADC takarar gwamna tsakanin Ibrahim Khalil, Ibrahim Little da Nasir Gawuna. Mataimakiyar shugabar ADC ta yi magana.
Nkemakolam Ukandu na ADC ya yi karar Babban alkalin kotun tarayyar, John Tsoho da kuma Peter Lifu a kotu, yana zarginsu da nuna son kai, a karshe zai yi kashin N100m
Tsohon gwamnan jihar Borno, Ali Modu Sheriff, ya yi magana kan takarar Atiku Abubakar a zaben shekarar 2027. Ya ce ba zai kai labari ba a takarar shugaban kasa.
Jam'iyyar adawa t ADC ta bayyan cewa ta shirya magance duk wasu matsaloli da ke iara jefa yan Najeriya cikin kangin yunwa da matsin rayuwa idan ta karbi mulki.
Matar da ta shafe shekara da shekaru tare da Atiku Abubakar ta bi layin Bola Tinubu. Mutumiyar Atiku, Aslam ta yi sallama da ADC zuwa APC a Zamfara.
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaben shekarar 2027, ana ganin akwai wasu lamuran siyasa da har yanzu ba a kai ga warware su ba da ake ganin suna da tasiri.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai bukatar karin haske daga gwamnatin tarayya kan rahoton da IMF ya fitar game da tattalin arzikin Najeriya.
Atiku Abubakar
Samu kari