Atiku Abubakar
Kenneth Okonkwo ya ce shirin Atiku na rage farashin man fetur idan ya lashe zaɓen 2027 ba zai koma tsohon tsarin tallafi ba, zai dogara kan matatun cikin gida.
Gwamnatin tarayya ta ce maido da tallafin man fetur zai iya rusa nasarorin tattalin arzikin Najeriya da aka samu bayan cire tallafin a shekarar 2023.
Atiku Abubakar ya ce zai dawo da tallafin mai da ya yi niyya ga ’yan Najeriya, yana zargin gwamnatin Tinubu da ci gaba da ba dillalan man fetur rangwamen haraji.
Gbenga Olawepo-Hashim ya zargi Atiku Abubakar da kasancewa ɗaya daga cikin waɗanda suka fara goyon bayan cire tallafin man fetur, yana neman ya yi wa ‘yan Najeriya.
Jigon APC a Kebbi, Aminullah Mustapha, ya soki alkawarin Atiku na dawo da tallafin man fetur, yana zargin tsohon tsarin da almundahana da kuɗaɗen gwamnati.
Hadimin Atiku, Kenneth Okonkwo ya soki cire tallafin mai, yana cewa tsadar fetur da faduwar darajar Naira sun kara wahalar da 'yan Najeriya a gwamnatin Tinubu.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar APC mai mulki ta caccaki alkawarin da Atiku Abubakar na yi ya yan Najeriya na cewa zai dawo da tallafin man fetur.
Tsohon Gwamnan Cross River, Donald Duke, ya bayyana yadda jita-jitar juyin mulki ta Najeriya a 2003 ta kai ga Thabo Mbeki da kuma rikicin Obasanjo da Atiku.
Sansanonin Atiku Abubakar da Peter Obi sun yi watsi da shirin ɗan takarar adawa guda a shekarar 2027, duk da goyon bayan haɗin gwiwar jam’iyyun adawa.
Atiku Abubakar
Samu kari