Atiku Abubakar
Wasu ’yan gwagwarmaya sun ƙaddamar da gangamin Tinubu Must Go (TMG), yayin da suke kira ga haɗin kan ’yan adawa kafin zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Babbar Kotun Tarayya ta ba Atiku kwanaki 7 domin mika wa Tinubu takardar karar da ke kalubalantar cancantarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Ayo Fayose ya ce Shugaba Bola Tinubu zai samu sama da ƙuri’u miliyan 12 a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027, kuma zai doke Atiku Abubakar da Peter Obi
Kenneth Okonkwo, kakakin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya yi hasashen cewa dan takarar ADC zai lashe dukkan jihohi 19 na Arewa da kuma jihohi uku a Kudu.
Kwamishinan jihar Edo, Kassim Afegbua, ya ce Tinubu zai lashe zaben 2027, Atiku ya zo na biyu, Peter Obi na uku, yayin da ya yi watsi da sauran ‘yan takara.
Tsohon Ministan Wasanni, Solomon Dalung, ya ce idan Bola Tinubu ya sake lashe zabe a 2027, ba zai dora hakan kan gazawar kawancen jam'iyyun adawa na hada kai ba.
ADC ta buƙaci INEC ta hana malaman jami’a masu nuna goyon bayan ’yan siyasa zama jami’an tattara sakamakon zaɓen 2027 domin kare sahihancin zaɓe.
Atiku Abubakar ya soki Tinubu kan farashin man fetur da ya kai N1,470, yana mai bukatar a bayyana yadda aka tafiyar da kudaden cire tallafi da na FAAC.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dage sauraron karar da Nafiu-Bala Gombe ya shigar kan shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC zuwa 28 ga Satumban 2026.
Atiku Abubakar
Samu kari