Atiku Abubakar
A labarin nan za a ji 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar hadakar yan adawa ta ADC,Atiku Abubakar ya nemi bayanan motocin alfarma 39 da gwamnati ta ware kudinsu.
Jigon ADC, Salihu Lukman ya gargadi Atiku, Obi da Kwankwaso cewa rashin hadin kan 'yan adawa zai iya bai wa Tinubu da APC nasarar sake lashe zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke neman takarar shugaban kasa ya sanar da Bola Tinubu abin da ya dace ya mayar da hankali a kai ba ƴan adawa ba.
Jam’iyyar ADC ta soki Shugaba Bola Tinubu kan kalamansa na “yin fafatawar siyasa har karshe,” tana mai cewa ya kamata ya fi mayar da hankali kan yaki da ta’addanci.
Masu ruwa da tsaki na ADC a Kudancin Kaduna sun bukaci Isa Ashiru ya dakatar da nada mataimakin takara har sai NWC ta yanke hukunci kan rikicin tikitin gwamna.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa da gaske yake yi wajen sake neman tazarce. Tinubu ya nuna cewa ba zai sassautawa 'yan adawa ba.
A labarin nan za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya gano dalilan da su ka jawo ana samun asarar rayuka a kasar nan a mulkin Tinubu.
Wani kamfanin fafutukar siyasa da ke da alaƙa da Atiku Abubakar mai suna Von Batten-Montague-York ya sake neman a fitar da bayanan shari’ar Tinubu da ke Amurka.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Atiku Abubakar
Samu kari