
Jam'iyyar PDP







Gwamnoni 12 na jam'iyyar PDP za su maka Bola Tinubu a kotu kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da aka yi. Gwamna Seyi Makinde ne ya fadi haka.

Bayan shafe tsawon lokaci ana taƙaddama, kotun kolin Najeriya ta tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.

Sakataren APC na kasa ya yi kira da Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci tare da dakatar da gwamnan jihar Osun kamar yadda aka yi a Rivers. PDP ta bukaci a kama shi.

Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan hadakar Atiku Abubakar, Peter Obi da Nasir El-Rufa'i domin kifar da Bola Tinubu a zaben 2027.

Bayan shiga ofis a matsayin shugaban rikon kwarya, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas, ya bayyana kansa a matsayin dan yankin, yana mai sha'awar dawo da zaman lafiya.

Al'umma sun taso Sanata Rabiu Kwankwaso a gaba inda ake sukarsa saboda kin fadin ra'ayinsa kan dokar ta-ɓacin da aka kafa a jihar Rivers da Bola Tinubu ya sanya.

Bayan Bola Tinubu ya dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, matashi dan PDP a Kaduna, Aliyu Kwarbai ya roki Sanata Ibrahim Khalid Soba kan dokar ta-ɓaci a Rivers

Gwamnonin Kudu maso Kudu sun kalubalanci dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Sun ce matakin ya saba dokar Najeriya.

Manyan 'yan adawa ciki har da Atiku Abuabakar, Nasir El-Rufa'i da Peter Obi sun kalubalanci sanya dokatar ta-baci a jihar Rivers da sauke gwamna Simi Fubara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari