Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP karkashin jagorancin Tanimu Turaki ta musanta rade radin da ake cewa Jonathan ya bar PDP, domin ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rage yawan 'yan majalisar da take da su a jihar Oyo. Wasu guda uku daga cikinsu sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta rasa daya cikin sanatocin da take da su. Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, Ibrahim Mustapha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce bai goyi bayan kowa domin takarar gwamnan Rivers ta 2027 ba, yana jiran hadakar PDP da APC ta yanke matsaya kan haka.
Mustapha Sule Lamido ya karɓi fom ɗin takarar gwamnan Jigawa a ƙarƙashin PDP don zaɓen 2027, inda ya lashi takobin ceto jihar daga mawuyacin halin da ta shiga.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci bangaren Tanimu Turaki, kan rikicin PDP. Ya yi barazanar kulle ofis idan suka bude shi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan majalisar wakilai akalla 17 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar hamayya ta ADC zuwa NDC da ke adawa da Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari