Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP ta ce ministan Abuja Nyesom Wike ba zai koma APC na dindindin ba, tana mai cewa yana cikin gwamnatin APC ne a matsayin “aro” kawai.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Gombe, Aliyu Musa, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa PDP. Ya nuna goyon bayansa ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar a ranar Asabar 20 ga watan Yunin 2026 inda ya doke PDP, LP, ADC da sauransu.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana ɗan takarar PDP, Olaka Nwogu, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbin sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na daya daga cikin jam'iyyun da za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti. Akwai abubuwan da za su iya jawo mata rashin nasara.
Jam'iyyar APC ta yi martani ga 'yan majalisar wakilai da jam'iyyun adawa da ke cewa shugaba Bola Tinubu ya sauka kan matsalolin tsaro a Najeriya.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Gombe ta bayyana cewa tana da hujjoji da takardun da suka tabbatar da cewa Farfesa Isa Ali Pantami ya fice daga APC bisa doka.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta sake jaddada cewa har yanzu tsohon Ministan sufuri, Farfesa Isa Ali Pantami, mamba ne a cikinta. Ta ce bai yi murabus ba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari