Jam'iyyar PDP
An ji yadda ta kaya tsakanin Isa Ali Pantami da kiristoci da ya ziyarci coci a garin Gombe. Pantami ya yi alkawarin za su bada gudumuwar kudi a gina cocin na ECWA.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi zargin cewa wani mutum a Gombe ya shirya kai masa farmaki yayin da ya ke jawo zuwa kananan hukumomin Gombe ya gana da 'yan PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Tsagin da Nyesom Wike ke goyon baya a PDP ta tura sunayen Sandy Onor (dan takarar shugaban ƙasa) da Babangida Umaru (mataimakinsa) zuwa shafin takara na INEC.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, shugaban APC na kasa, Jamilu Isiyaku Gwamna da 'yan APC sun je gidan Sanata Bayero Nafada da ke PDP a jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji Farfesa Isa Ali Pantami da ke yi waPDP takarar gwamna a jihar Gombe zai san makomarsa bayan kotu ta gama sauraron shari'arsa.
Kabir Danladi Lawanti ya jero abubuwa 7 da suka budewa Isa Ali Pantami hanya a takarar gwamnan Gombe. Malamin ya ce Pantami na da dama sosai a 2027 gaskiya
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya zama wajibi jam'iyyar PDP ta gina kanta a cikin gidan kafin ta fara tunanin karbe mulkin Najeriya a zabe.
Jam'iyyar PDP
Samu kari