Jam'iyyar PDP
A labarin nan, za a ji cewa PDP da ke fama da rikici reshen jihar Kano ta sanar da mara wa dan takarar shugaban kasa da uwar jam'iyyar ta amince da shi.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya tuna baya kan abubuwan da suka faru da shi kafin ya dare kujerar mulki. Ya bayyana cewa an ba shi kyautar kudi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi karin haske game da rahoton cewa zai yi takarar mataimakin shugaban kasa a PDP.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta samu nasarar kama wasu matasa da ake zargi suna da hannu a kai wa masu zaben PDP hari a Bauchi.
Dan takarar shugaban ƙasa, Seyi Makinde ya ce manufar neman takararsa ba ta samo asali daga son rai ba, sai dai daga buƙatar sake gina amincewar jama'a.
Tsohon Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka, Sanata Joel Ikenya, ya lashe zaɓen fidda gwani na gwamna na ɓangaren PDP karkashin Turaki a Taraba da gagarumin rinjaye.
Jam’iyyar PDP mai bangaren Kabiru Turaki ta ayyana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takarar shugaban kasa na zaben 2027 duk da rashinsa.
Sheikh Isa Ali Pantami ya fitar da wasikar fita daga jam'iyyar APC da ya ce ya yi tu ranar 19 ga Mayun 026 kafin shiga jam'iyyar adawa ta PDP a Gombe.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP tsagin Tanimu Turaki ta sanar da cewa za a tabbatar da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari