Jam'iyyar PDP
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
A labarin nan za a ji cewa jamiyyun siyasa sun fara bayyana matakind a suka dauka bayan INEC ta amince kowa ya fara tallan dan takararsa na zaben 2027.
Dan takarar da ke neman kujerar majalisar wakilai a jihar Katsina, ya ziyarci kauyukan da 'yan bindiga suka kai hare-hare domin jajantawa mutane.
Hon. Abubakar Sadiq Zakari ya koma Pantamiyya da PDP bayan ficewarsa zuwa APC, yana mai neman afuwa da jaddada goyon bayansa ga Farfesa Isa Ali Pantami.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Osun na shirin zaben gwamna na 2026 da masu kada kuri’a sama da miliyan 2.3, yayin da Ademola Adeleke, Bola Oyebamiji da Najeem Salaam ke kan gaba.
Jamilu Gwamna ya ce magoya baya a akwatun zabe ke yanke hukuncin zabe, ba dandamali na sada zumunta ba. Nasara a zabe tana samuwa ne kawai ta hanyar kuri'u a Gombe.
Dino Melaye ya zargi tsofaffin shugabannin PDP uku da sayar da jam’iyyar ga Bolabinubu, kafin Wike ya kara dagula rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar PDP ta lissafo abubuwan cikas da tsagwaron kudin tallan dan siyasa da gwamnatin jihar Kogi ta yankawa yan takara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari