Jam'iyyar PDP
An binne tsohon shugaban PDP na ƙasa, Bamanga Tukur, a Yola bayan rasuwarsa yana da shekaru 91, yayin da Tinubu da manyan jami’ai suka yi masa jimami.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ayyana zaman makoki na kwanaki uku a jihar kan rasuwar Bamanga Tukur, tsohon gwamnan tsohuwar jihar Gongola.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar dattijon ƙasa, fitaccen ɗan kasuwa kuma tsohon gwamnan tsohuwar jihar Gongola, Bamanga Tukur.
Tsohon shugaban Jam’iyyar PDP na ƙasa, Bamanga Muhammad Tukur, ya rasu yana da shekara 91, bayan ya shafe wani lokaci yana fama da rashin lafiya.
Tsohon kwamishina a Jihar Gombe kuma tsohon shugaban Ƙaramar Hukumar Akko, Hon. Muhammad Ismail City (Katukan Akko), ya fice daga jam’iyyar APC .
Isa Pantami ya koma PDP da goyon bayan Rainbow Coalition a Gombe, yayin da rahotanni ke nuna zai goyi bayan Tinubu amma ya kalubalanci APC a jihar.
INEC ta kayyade 19 ga Satumba 2026 domin gudanar da zaɓen ƙananan mazabu guda biyar a Gombe, Kano, Bauchi da Delta, ciki har da cike kujerar marigayi Yaya Tongo.
Kotun sauraron karafe-korafen zaben gwamnan jihar Osun ta manna kararraki biyu da jam’iyyun APC da PDP suka shigar gabanta kan nasarar Gwamna Ademola Adeleke.
Shugaban matasan PDP na Jihar Gombe, Jamilu Ali Kalshingi, ya yi murabus daga mukaminsa da jam’iyyar, yana mai cewa ya ɗauki sabon alkibla ta siyasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari