![Bayan Dikko Radda, wani gwamnan PDP ya mika mulki ga mataimakinsa, ya tafi hutu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc5caa0d3ab725d6.jpeg?v=1)
Jam'iyyar PDP
![Bayan Dikko Radda, wani gwamnan PDP ya mika mulki ga mataimakinsa, ya tafi hutu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc5caa0d3ab725d6.jpeg?v=1)
![Ganduje ya sake yi wa jam'iyyu 2 lahani, wasu jiga jigai sun sauya sheƙa Zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/825eee506a90834e.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar APC ta yi babban kamu, daruruwan 'yan adawa sun dawo cikinta a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db3d490d4f372fdc.jpeg?v=1)
![Edo 2024: PDP ta fusata bayan mataimakin gwamna ya fice daga jam'iyyar zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5269cec95bedeb3b.jpeg?v=1)
![Kaduna: Tsohon kwamishina da jiga-jigan PDP sun watsar da ita, sun kama layin Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c3383a36bdde5f53.jpeg?v=1)
![Ganduje ya shirya kwace kujerar gwamna daga hannun PDP, ya lissafo hanyoyi 3](https://cdn.legit.ng/images/360x203/39778def62925e3d.jpeg?v=1)
![Ganduje ya yi babban kamu a APC bayan sauya shekar mataimakin gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ede669d0a6d58d5.jpeg?v=1)
Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya watsar da jam'iyyar PDP a jihar tare da komawa APC yayin da Abdullahi Ganduje ya karbe shi.
![2027: Ɗan takarar shugaban kasa da ya sha kaye ya gindaya sharudan tafiya da Atiku](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48059797c9e1d36e.jpeg?v=1)
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya yi magana kan hadaka da jam'iyyun adawa domin kifar da gwamnatin Bola Tinubu inda ya gindaya sharuda.
![Ndume ya magantu kan barin APC zuwa PDP bayan dakatar da shi daga mukaminsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a47390efe82c1f73.jpeg?v=1)
Sanata Ali Ndume da ke wakiltar Borno ta Kudu ya yi martani kan bukatar ya sauya sheka zuwa PDP ko kuma wata jam'iyya kamar yadda aka sanar da shi.
![Tsohon shugaban PDP ya fusata da yadda wasu ke 'satar' kudi, ya fice daga jam'iyyar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9dbdb2c02d45577.jpeg?v=1)
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta gamu da babban komawa baya a lokacin da Ebenezer Alabi ya sanar da raba gari da ita.
![Kwana 1 bayan kai masa hari, Gwamna ya fadi matsayin mataimakinsa, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ed31bdd1d1a81230.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Edo ta yi martani kan hukuncin kotu inda ta ce har yanzu Philip Shaibu korarren mataimakin gwamna ne kuma ta daukaka kara kan lamarin.
![APC ta yi martani mai zafi bayan PDP ta fara harin kwace mulki a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b104828c91f05b8.jpeg?v=1)
Jami'iyyar APC ta yi martani ga gwamnonin PDP bayan sun caccaketa kan jawo wahalar rayuwa a Najeriya, Kakakin APC, Felix Morka ya ce PDP ce babbar matsala.
![Gwamnonin PDP sun goyi bayan NLC, sun faɗi matsaya kan sabon mafi ƙarancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d647fa0e540d68aa.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
![Kotu ta raba gardama kan takaddamar neman tuge gwamnan PDP, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa853c22dc246f5f.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka yi a watan Nuwambar 2023.
![Fubara vs Wike: Gwamnonin PDP sun fadi wanda suke goyon baya a rikicin Rivers](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e6bbd3df7d684267.jpeg?v=1)
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun samu matsaya kan rikicin siyasar jihar Rivers tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike. Sun goyi bayan Fubara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari