Jam'iyyar PDP
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
PDP ta bayyana cewa tana jiran hukuncin kotu kan rikicin takarar gwamnan Gombe da ya shafi Farfesa Isa Pantami, tana mai cewa babu wani rikicin takara a jihohi.
Wasu da ake zargin 'yan daba sun kai hari kan 'yan jarida da magoya bayan PDP a Ebonyi, lamarin da ya jikkata mutane tare da jawo kira ga bincike.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
PDP ta kammala loda bayanan takarar Farfesa Isa Ali Pantami a shafin INEC a matsayin dan takarar gwamnan Gombe na 2027, in ji Pantamiyya Movement.
Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
A labarin nan, za a ji cewa Olubiyi Fadeyi na jam'iyyar APC ya fice daga jam'iyyar inda ya koma tsohon gidansa, wato PDP bayan an ki cika masa alkawari.
Tsohon Sanata da ya wakilci Ondo ta Kudu, Omololu Samuel Meroyi, ya rasu yana da shekara 76 bayan doguwar gudummawa a siyasa da harkokin gudanarwa.
Sabani da rigingimu da rikicin kotu sun rugurguza PDP a shekarun nan. Amma duk da wadannan, akwai wasu ‘yan siyasa da suka ki barin jam’iyyar, mun kawo maku jerinsu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari