Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Gwamnatin Buhari ta bayyana bukatar daukar mataki kan yadda adadin 'yan Najeriya ke karuwa. Ta ce ya kamata a dauki mataki saboda wasu matsaloli da za su tasu.
Tashar talabijin Daarul Hadeethis Salafiyyah ya shigo gari, zai zoma aiki a 2022. Wannan yana cikin manyen burin Sheikh Auwal Adam Albani kafin ya rasu a 2014.
'Yan bindiga da ake zargin tsagerun IPOB ne sun yi musayar wuta da sojojin Najeriya yayin da 'yan bindigar ke kokarin tursasa umarnin zaman gida na kungiyar IPO
Wani mutumin kirki mai suna Ajay Munot ya bai wa diyarsa kyauta wacce ba a taba bayarwa ba a matsayin kyautar aure.Ya gina gidaje casa'in inda ya bayar kyauta.
Hukumar kwastam a jihar Katsina ta kame wata mota makare da kudade wanda ta ke zargin kudaden harkallar miyagun kwayoyi ne. Yanzu haka an kai kudin bankin CBN.
Allah ya yi wa matar tsohon sarkin Katsina, Alhaji Kabir Usman Katsina, rasuwa. Hajiya Rakiyat Kabir Usman ta riga mu gidan gaskiya.Ta rasu ta na da shekaru 82.
Jami'an hukumar EFCC sun kama wasu matasa 60 da ake zargin Yan Yahoo ne a wani otel a Abeokuta inda suka shirya wata liyafa don karrama wadanda suka yi fice wur
Daya daga manyan fitattun malaman kungiyar Izala, Sheikh Abubakar Giro Argungu, ya bayyana cewa mafi yawan yan Najeriya ba su da rikon amana kuma ba gaskiya.
Jaruman jami'an yan sandan Nigeria sun dakile wani hari da wasu yan ta'addan Boko Haram suka kai inda suka yi yunkurin sace fasinjoji 15 da wani soja a Borno a
Labarai
Samu kari