Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban kwamitin koli na harkokin addinin musulunci, Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ranar Asabar 2 ga watan Afrilu wacce t
Damgote na kara samun karin arziki tun bayan da rikicin Rasha ya faro. Yaznu dai ya dara wasu hamshakan attajiran kasar Rasha da ake ji dasu a fadin kasar.
Kakakin majalisar jihar Borno, Abdulkareem Lawan ya koka kan yadda har yanzu yan ta'addan ISWAP ke rike da iko a karamar hukumarsa ta Guzamala, hakan yasa mutan
A daren yau Juma'a ne a kwamitin ganin wata na kasa ya bukaci musulmai a Najeriya su fara duban jinjirin watan Ramadana na wannan shekara, inda ake jira...
Shehu Sani ya bayyana irin yadda shugabannin 'yan bindiga ke samun damar tattaunawa da gidajen jaridu, amma kuma ake samun tsaiko wajen kama su a kasar nan.
Yayin da ake shirin fara azumin watan Ramadana, yan bindiga sun kai hari ƙauyuka hudu a ƙaramar hukumar Anka ta jihar Zamfara, sun kashe akalla mutum 17 a harin
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba zuwa yanzun sun kai hari gidan kwamishinan Kwadugo na jihar Imo da safiyar Jumu'a, sun lalata gidan da abun fashewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi'u Kwankwaso, ya bukaci 'yan Najeriya musamman matasa da su shiga jam'iyyar NNPP don dawo da Najeriya da samar da rauwa mai kyau
Wata kungiya, 'Concerned Citizens of Kano', a ranar Alhamis, ta siya wa tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa na Kano, Muhyi Rimingado, fom din takarar gwamna
Labarai
Samu kari