Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wasu da ake tsammanin yan bindiga ne sun aikata mummunar ta'ada a wata karamar hukumar tare da kotun da ke cikin ta a jihar Anambra ranar Lahadi da daddare.
Rundunar yan sanda reshen jihar Anambra ta tabbatar da an yi garkuwa da ɗan majalisar jiha a yankin Aguata da ke jihar Anambra, yankin da gwamnan jihar ya fito.
‘Yan sanda a jihar Legas sun kama wasu mutane hudu da ake zargin sun yi wa wani David Imoh mai shekaru 38 kisan gilla ta hanyar kone shi a yankin Lekki Phase On
Mahaifiyar Deborah Samuel Yakubu, dalibar da aka kashe a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari a Sokoto, Alheri Emmanuel ta ce sauran yayanta ba za su sake zuwa makar
‘Yan Najeriya sun bukaci a nmewa wani injiniyan sauti mai suna David adalci, wanda wasu da ake zargin 'yan acaba ne suka yi masa duka tare da kona shi a unguwar
Murtala Kore, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Dambatta a majalisar dokokin Kano, ya fasa sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa NNPP ta su sanata Kwankw
Tsohon Ministan ilmi ya bada hakurin gaza kawo karshen yajin aikin ASUU. Ministan kwadago, Festus Keyamo ya nuna akwai inda ASUU ta ke da gaskiya a rikicin su.
Guguwar sauya sheka zuwa jam'iyya me ya yi wato jam'iyyar NNPP mai kayan Marmari ta yi gaba da shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin Kano, Ganduje ya ɗau mataki.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Ahmed Gumi, ya ce wadanda ba musulmi ba sun sha zagin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) a lokaci
Labarai
Samu kari