Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Bayan nadin sarautar da Sarkin Daura ya yi wa Rotimi Chibueke Amaechi, fostocin ministan sufurin sun cika garun Daura. Mai Martaba ya roki Amaechi ya fito.
'Yan bindiga sun halaka sama da rayuka talatin, sun yi garkuwa da wasu mata a hari mabanbanta a ranar Juma'a duka a jihar Zamfara saboda kin biyan harajin N40m.
Gwamnatin jihar Niger ta sa dokar ta baci na tsawon awa 24 a Shiroro da karamar hukumar Rafi saboda yawan hare-haren da 'yan bindiga suke kai wa yankunan .
Mai martaba Sarkin Daura, Umar Farouq, ya ce Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya cancani sarautar da masarautar Daura ta ba shi. Farouq ya yi wannan jawabin ne a
Wani saurayi ya ba da mamaki yayin da ya kaftawa budurwa mari a bainar jama'a a inda ya bayyana cewa hakan cikin soyayya ne tun ya yi haka ne don ya aure ta.
Habasha -Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Asabar ya bayyana cewa Najeriya zata cigaba da yakar rashin adalci dake gudana a wasu sassan duniya musamman Falasdin.
Mai Shari'a Oluwatoyin Taiwo ta kotun laifuka na musamman ta saki wani tela, Femi Kazeem, mai shekaru 33 a ranar Juma’a bayan ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran
Yayin da matsalar tsaro ke ƙara taɓrɓarewa musamman a yankin arewa maso yammacin Najeriya, wasu yan ta'adda sun kashe aƙalla mutum 17 a wani sabon harin Katsina
Yankuna da dama na fama da rashin tsaro a jihar Borno, musamman ganin yadda 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP ke addabar yankin Arewa maso Gabas, inji rahoto.
Labarai
Samu kari