Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da shirin komawa makarantun Firamare da na Sakandare a jihar saboda dokar kulle da ta saka a fadin jihar, ta kara mako guda.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, ta bukaci a yi zanga-zanga na kasa bisa kisar da aka yi wa Deborah Samuel, dalibar aji 2 na Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari
Kungiyar Gwamnonin Arewa ta yi kira da a kwantar da hankula bayan kisan da aka yi wa wata Deborah Samuel dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sokoto.
Bishop Mathew Kukah, ya yabawa gwamnan jihar, Tambuwal kan ayyana dokar kulle na awa 24 da ya gaggauta yi domin kwantar da zanga-zangar da ke gudana a jihar.
Rundunar sojin haɗin guiwa MNJTF ta yi nasarar halaka manyan shugabannin kungiyar ISWAP da suka jagoranci kashe Abubakar Shekau na tsagin kungiyar Boko Haram.
Captain Jamil Abubakar, dan tsohon Sifeta Janar na ‘Yan sanda, Mohammed Abubakar ya nuna amincewarsa dangane da kisan wacce ta yi batanci a Sokoto, The Punch ta
Wasu da ake zargin ‘yan ta’addan Ansaru ne da suka kai harin nakiya a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna tare da yin garkuwa da fasinjoji da dama sun sako wata fasi
An birne Deborah Samuel, dalibar kwalejin ilmin Shehu Shagari da aka kashe a jihar Sokoto kan laifin kalaman batancin ga Manzon Allah (tsira da amincin Allah.
Dalibai a jami'ar tunawa da Abubakara Tafawa Balewa da ke Bauchi da jami'ar Bauchi sun shirya fitowa tituna zanga-zanga rabin jikin su tsirara kan yajin aiki.
Labarai
Samu kari