Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Awanni kaɗan bayan muhawara tsakanin yan takara, wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki gidan ɗan takarar gwamnan jihar Osun a zaɓen da ke tafe 16 ga watan Yuli.
Masu garkuwan da suka sace fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna sun nemi iyalan ragowar mutum 43 da ke hannun su, su haɗa miliyan ɗari- ɗari fansar 'yan uwan su.
Wasu yan ta'adda sun farmaki kauyuka biyu a yankin karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara ranar Lahadi da safe, sun halaka mutane 18, wasu da dama sun bar gida
An tattaro cewa, kwastomam ya sharbawa karuwar wuka ne bayan fada ya kacame a tsakaninsu saboda ta ki karbar N1000 da ya bata bayan ya kwanta da ita a ranar.
Wani bidiyo ya bayyana inda wani rago ya haye rufin wani bene mai hawa biyu a Ajegunle, jihar Legas, wanda yasa aka dinga tambayoyi kan yadda ragon ya kai nan.
Tun a watan Maris ne ‘Yan ta’adda suke tare jirgin kasa, suka yi awon-gaba da mutane. An saki mutane bakwai, amma an fahimci sai da ‘yanuwansu suka biya N800m.
Matar dake da muryar nan da 'yan kafar sada zumuntar zamani ke ta hawa wacce ke bayyana "dandazon mata cike da dakinta" ta bada labari a sabon bidiyo da tayi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aurar da 'ya'yaansa hudu tun bayan hayewarsa madafun iko a shekarar 2015. Uku daga cikin bukukuwan an yi cike da shagali.
Wata mata mai suna Aba tayi ikirarin cewa ta dauka ciki kuma ta haihu ba tare da ta sadu da namiji ba. Tayi ikirari cewa shekara 4 rabon da ta kwanta da namiji.
Labarai
Samu kari