Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Wani saurayi ya ba da mamaki yayin da ya kaftawa budurwa mari a bainar jama'a a inda ya bayyana cewa hakan cikin soyayya ne tun ya yi haka ne don ya aure ta.
Habasha -Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Asabar ya bayyana cewa Najeriya zata cigaba da yakar rashin adalci dake gudana a wasu sassan duniya musamman Falasdin.
Mai Shari'a Oluwatoyin Taiwo ta kotun laifuka na musamman ta saki wani tela, Femi Kazeem, mai shekaru 33 a ranar Juma’a bayan ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran
Yayin da matsalar tsaro ke ƙara taɓrɓarewa musamman a yankin arewa maso yammacin Najeriya, wasu yan ta'adda sun kashe aƙalla mutum 17 a wani sabon harin Katsina
Yankuna da dama na fama da rashin tsaro a jihar Borno, musamman ganin yadda 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP ke addabar yankin Arewa maso Gabas, inji rahoto.
Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci bude taron gamayyar kasashen nahiyar Afrika watau AU dake gudana yanzu haka a birnin Addis Ababa, ranar Asabar, 5 ga Febrair
Kungiyar Musulmai masu aikin jarida MMPN, reshen jihar Kwara, sun yi Alla-wadai da rikicin da ya biyo bayan hana dalibai mata sanya Hijabi a makarantar Oyun.
Sojojin Najeriya da dama sun bayyana cewa har yanzu ba'a biyasu albashin watan Junairu ba duk da jawabin da hukumar ta saki cewa ta biya. Kakakin hukumar Soji.
Shekaru uku bayan rufe titin Maiduguri-Dikwa-Mafa-Gamboru Ngala mai tsayin kilomita 137 sakamakon hare-haren Boko Haram, gwamnatin jihar Borno da Sojoji sun bud
Labarai
Samu kari