Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Jerin hare-haren da 'yan ta'adda suka dinga kai wa jihohin Kaduna da na Niger a cikin kwanakin nan yasa 'yan Najeriya sun fara tantama kan tsarin tsaron kasar.
An bukaci wasu ahlin gidan basaraken da aka sace a garin Bukpe da ke yankin Kwali ta birnin tarayya Abuja da su siyar da gidansa domin hada kudin fansarsa.
Mai Martaba Igwe Nnaemeka Alfred Ugochukwu Achebe na Onitsha, ya bayyana yadda ya tsallake rijya da baya bai shiga jirgin Kaduna zuwa Abuja saboda wata waya.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina yayin wani gangami da wadanda suka amfana da shirin tallafi na gwamnatin tarayya suka shiya, ya jinjinawa Buhari.
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN, ta nemi afuwar fasinjoji sakamakon daukewar wutar lantarki a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Lagas.
Wata kungiyar shugabannin addini a karkashin 'Pastors United for Change Association' ta yi kira ga gwamnatin tarayya da sojoji sun fara kaddamar da babban hari
A ranar Asabar, Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ta bayyana wa kowa shirinsa na son tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, Channels TV ta ruwaito. Gwamnan ya yi
Rundunar ‘yan sandan Jihar Sokoto ta samu nasarar damke wata matar aure da wasu mutane 2 da ake zargin sun sace yaron makwabcinta da ke Gidan Madi a karamar huk
Wasu masu garkuwa da mutane su hudu da ke adabar mazauna jihohin Jigawa da Kano sun mika kansu ga yan sanda, a cewar yan sandan Jihar Jigawa. Kakakin yan sandan
Labarai
Samu kari