Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Daga cikin bidiyoyin wurin liyafar, bidiyon da matar Gwamna Aisha Atiku Bagudu ta fito tare da diyarta Maryam suna cashewa inda ake ruwan kudi ya ja hankali.
Jami'an tsaro a jihar Kaduna a ranar Alhamis sun kai samame maboyar 'dan bindiga Lawan Kwalba a karamar hukumar Chiku inda suka samo kayayyakin hada bama-bamai.
A kowace rana ana kashe N18bn wajen biyan tallafin fetur. Tallafin man fetur shi ne bambancin kudin da ake tsakanin asalin farashin fetur da farashin gidan mai.
Zukata sun yi rauni a wajen shagalin bikin wani ango da amaryar sa bayan sun fashe da kuka wiwi don nuna farin ciki da ganin wannan rana mai dumbin tarihi.
Miyagun yan bindigan da ke tsare da kwamishinan yaɗa labarai na jihar Nasarawa sun kira waya da safiyar yau Alhamis, sun nemi a kai musu miliyan N20m Fansa.
An kama wani mutum da ake zargi, da ba a riga an bayyana sunansa ba a Kano dauke da bindiga da albursai da kayan sojoji a Kano, Daily Trust ta rahoto. An gano c
Wata kotu da ke Adamawa ta yanke wa wani dan dambe, Thank-You Grim, hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe matarsa, Kwalla Grim a karamar hukumar Guyuk.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya ce zai ba da ladan N50,000ga duk mutumin da ya ba da rahoton ayyukan yan bindiga da sauran masu aikata ƙaifuka.
Mun kawo jerin kudirorin ‘Yan Majalisa da suka zama doka bayan rattaba hannun Muhammadu Buhari. Shugaban kasan ya karbi wasu kudirori da suka fito daga Majalisa
Labarai
Samu kari