Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wata kyakkyawar mata ta nuna hotunan lokacin da take dauke da wani cikin da ta yi na 'ya'ya hudu, mata a kafar sada zumunta sun girgiza, sun yi martani a kai.
Rahoton gidan talabijin na Channels ya bayyana cewa, 'yan bindigan sun shiga gidan Barista Benedict Azza da ke unguwar Saminaka, a Gusau, suka so sace shi.
Shugaban kasar Liberia, George Weah, kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila da Edward Onoja, sun shiga sahun mutanen da suka taka rawar wakar 'Buga'.
Hukumar kula da kafafen watsa labarai ta kasa, NBC, ta kwace lasisin kafafen watsa labarai na Silverbird TV, AIT, Raypower FM, Rythm FM da wasu saboda rashin sa
Wata budurwa 'yar Najeriya da ke aiki a daular labarabawa ta saki bidiyon dakin da take zama a Dubai da gadaje irin na yan makaranta, ta ce suna kawai ya tara.
Najeriya na bin jamhuriyar Nijar, Benin da Togo kudaden da suka kai Naira biliyan 5.86 a shekarar 2020 na wutar lantarki da gwamnatin Najeriya ta nemi kasashen.
Wata malamar jami'a ta nunawa daya daga cikin dalibanta mata karamci inda ta karbi ragamar kula da jinjirin dalibar domin ta samu sararin zana jarrabawarta.
Wani mutum mai sun Nguea Dipita a TikTok ya shawarci jama'a da su guji zuba hannayen jarinsu wurin gidan gidej inda yace kara lashe musu kudi kawai suke yi.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana fushinsa, ya ce ya yaba da kokarin sojoji, amma su kara kaimi wajen ragargazar 'yan ta'addan da suka addabi kasa
Labarai
Samu kari