Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Kashim Shettima ya bayyana cewa, Tinubu ba zai iya mayar da Najeriya ta koma kasa ta Musulmai ba saboda matarsa ma ba Musulma bace balle a yi tunanin haka.
Mai martaba Sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci zaɓaɓben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, kan samo hanyoyin ciyar da ƙasar nan gaba.
Wata yar kasar Birtaniya mai shekaru 102 a duniya, Joyce Jackman, ta bayyana cewa sirrin tsawon ranta ya ta'allaka ne a kan kwanciyar aure mai kyau da ta samu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kadan daga ayyukan da ya yi wajen tabbatar da ceto yara kanana daga hannun 'yan bindigan da ke addabar jama'a a kasar.
Gamayyar wasu kungiyoyi masu rajin yaki da cin hanci da rashawa sun bukaci shugaban hukumar EFCC ta kasa , Abdulrasheed Bawa da ya sauka daga mukaminsa domin.
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya bayyana yiwa fursunoni 115 afuwa biyo bayan nazari mai zurfi kan cunkoson da ke yawan faruwa a gidajen yarin kasa Najeriya.
Ƴan bindiga da suka gudo daga Zamfara, sun yi wa garin Birnin Gwari, ƙawanya a jihar Kaduna, inda suka sace mutane da dama. Harin ya auku ne a ranar Alhamis.
Lamarin masu kwacen waya na ƙara ta'azzara a cikin garin Kano, a jiya Jumu'a bayan sallar Asubahi, aka kashe akalla rayuka biyar a Unguwat Kabara da Gwangwazo.
Iyalan shugaban kasa Muhammadu Buhari za su bar fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 29 ga watan Mayu domin iyalan Asiwaju Bola Tinubu su samu shiga daga ciki.
Labarai
Samu kari