Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Mutane da dama sunyi batan dabo sakamakon hadarin jirgin ruwa da ya faru a Okpoama da ke karamar hukumar Brass ta Jihar Bayelsa. Jirgin ruwan na dauke da kaya
Shugaba Najeriya Muhammadu Buhari ya kori Hajiya Saratu Umar, shugaban hukumar hugaban Hukumar Habbaka Saka Hannun Jari, NIPC, daga aiki nan take daga aiki
Shugaba Buhari ya ce dimokradiyya ne tsarin mulki mafi dacewa har yanzu. Shugaban na Najeriya ya bayyana hakan ne a sakon bankwanarsa ga jakadu masu bankwana
Bayanan da muka samu daga wani kauye a jihar Benuwai ya nuna cwa yan bindiga da ake zaton fulani makiyaya ne sun sheka rayukan akalla mutane 46 ranar Laraba.
Mutane musamman ‘yan adawa su na sukar shugaba Muhammadu Buhari, amma za a ji gwamnatinsa tayi zarra a wasu bangarori, mun tattaro wasunsu a cikin rahoton nan.
Hukuma ta kama wadanda ke da hannu wajen bugawa da yawo da kudin jabu. Kakakin NSCDC ya ce wadanda ke hannu su ne: Kamalu Sani, Uzaifa Muazu da Suleiman Yusuf
Wani dan sandan bogi ya shiga hannun rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Ekiti bayan ya dade yana tafka ta'asi. An kama dan sandan bogin ne tare da abokinsa.
Wani uba dan Najeriya bai tabbatar da irin rayuwar da diyarsa ke yi ba a makaranta don haka sai ya shirya mata gadar zare da N300k. Ya ba wa yarinyar mamaki.
Yanzu muke samun labarin yadda aka dakatar da tsohon gwamnan APC da kuma ministan Buhari mai ci a wannan makon bayan zarginsu da cinye dunduniyar jam'iyyar.
Labarai
Samu kari