'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani mai garkuwa da mutane bayan ya yi yunkurin karbar kudin fansa N10m a jihar Oyo. Masu garkuwar sun sace wani mutum a gidan shi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana shawarinsa ga magoya bayansa game da makomai Najeriya kan yadda ake ci gaba a kasar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bukaci shugaba Buhari ya ƙara tsaurara matakan tsaro yayin da ake tunkarar mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu..
Sarkin musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya buƙaci ƴan Najeriya su yi addu'o'in samun nasarar mika mulki ga sabuwar gwamnati mai kama wa, nan da kwanaki kaɗan
‘Yan majalisar tarayyar su na barazanar bada umarni a cafke Abubakar Malami da Zainab Ahmed, idan ba za su kawo kan su gaban kwamitin da ke binciken su ba.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Rahotanni sun nuna yanzu haka gobara ta kama a tashar watsa labarai ta jihar Oyo amma tuni jami'an kashe Gobara suka kai ɗauki don kawo kan lamarin da sauri.
Wata lauyar Najeriya ta bayyana abubuwan da take yi a gidan aurenta. Ta ce tana gyaran gida sannan ta wanke kayan mijinta a kullun kwanan duniya.Ta fadi dalili.
Wani gini ya danne leburerin da ke aiki a wurin a birnin tarayya Abuja ranar Laraba kuma ana tsammanin wasu mutum biyu daga cikin ma'aikata sun rasa rayuwarsu.
Kotu ta dawo da tsohon Darektan da Shugaba Buhari kora daga Kamfanin NNPCL. Wata kotun da ke zama a Abuja ta ce a maida shi, a biya shi kudinsa da yake bi.
Labarai
Samu kari