Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Ƴan bindiga sun kai farmaki a wani ƙauye cikin ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, inda suka sace mutum huɗu iyalan wani babban ɗan siyasa na ƙauyen.
Wata matashiya yar Najeriya wacce bata yarda mata su dunga mikawa mazajensu albashinsu ba ta bayyana cewa abun da take samu ya fi na mijinta da suka yi aure.
Wasu gungun matasa sun tafka ta'adi a katafaren dakin ajiyar kayayyaki mallakin wani ɗan majalisar jiha a Jalingo, jihar Taraba, jami'an tsaro sun harbe biyu.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya bukaci yan Najeriya da su dunga siyan kayayyakin da aka yi a gida don daga darajar Naira.
Gwamnan jihar Benuai, Rabaran Hyacinth Alia ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kwato biliyan N1.2 daga ma'aikatan bogi cikinɓwata ɗaya kuma ta gano wasu badakaloli.
Wata mai bara ta bayyana cewa gwara gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu saboda halin matsin da ake ciki.
Bidiyon wata matashiya wacce ta gina karamin gida tana da shekaru 19 ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Matashiyar ta ce ta tara kudin siyan kayan gini.
Dakarun sojojin atisayen Operation Hadarin Daji sun tarwatsa maɓoyar ƴan bindiga tare da halaka wasu daga cikinsu a wani mummunan bata kashi da suka yi da su.
Hukumar jin daɗin yan sandan Najeriya ta kori wasu yan sanda masu manyan muƙamai uku, ta rage wa wasu muƙami yayin da ta tsawatarwa wasu bisa aikata laifuka.
Labarai
Samu kari