'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ya cika wa ƴan Najeriya alƙawarin da ya ɗauka na yin ahihin zaɓe a ƙasar nan. Buhari ya faɗi haka ne cikin saƙon Sallah.
A yayin da watan karamar sallah ya tsaya bayan kammala azumi, ana taya Musulmai barka da shan ruwa. Za a ji abin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka fada.
Yayin da ake shirin karamar sallah, an ga wasu mutane dauke da makamai a jihar Kano suna kokarin wucewa wasu jihohin Arewa don aikata mummunan aikin ta'addanci.
'Yan Najeriya na ci gaba da jiran labarin ganin jinjirin watan Shawwal na karamar sallah. Ya zuwa yanzu, akwai rahotannin da ke nuna ba a ga wata a wasu wurin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya bayyana dakatar da Hudu Yunusa Ari bisa zarginsa da kawo tsaiko ga zaben gwamnan jihar Adamawa da aka kammala.
Hukumar kula da manyan masallatai masu alfarma biyu a ƙasar Saudiyyata sanar da ganin jinjirin watan Shawwal, wanda ke nufin gobe Jumu'a za'a yi Eid al-Fitr.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya yi kakkausan martani akan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari. Gwamna ya zargi shugaban ƙasar da rashin daraja rayukan al'umma.
Yayin da watan Azumin Ramadan ya kare, Musulmai na gudanar da Eid al-Fitr (karamar Sallah), mun tattara muku abinda ya dace ku sank game da idin karamar Sallah.
Labarai
Samu kari