Gobarar daji ta kashe mutum 1, ta jikkata 40 tare da tilasta wa 1,200 barin gidaje a Croatia, yayin da gobara ta bazu a Girka, Faransa da Birtaniya
Gobarar daji ta kashe mutum 1, ta jikkata 40 tare da tilasta wa 1,200 barin gidaje a Croatia, yayin da gobara ta bazu a Girka, Faransa da Birtaniya
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Garuruwa akalla 11 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a jihar Neja. Wata jami’ar NEMA ta fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, tabbas shi ne ya lashe zaben shugaban kasa, inda ya bayyana hujjojinsa a kasa masu karfin gaske.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
An dade ana sauraron ruwan sama amma har yanzu babu. A dalilin haka Gwamna Bala Abdulqadir Mohammed ya tura wakilci wajen sallar rokon ruwa da aka shirya a jiya
An dauki bidiyon wani yanayi mai ban sha’awa na wata amarya da ke wasa da angonta inda suka ja hankalin mutane da dama. Ya nuna tsantsar shakuwa a tsakaninsu.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Wasu ƙananan yara guda biyu sun riga mu gidan gaskiya a jihar Legas bayan katanga ta rufto akan gidansu a dalilin ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka yi.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, za ta fasa zuwa hutu saboda ba zai yiwu ta tafi ba har sai an tantance ministocin Bola Ahmad Tinubu a wannan tsanin lokacin.
Tsohuwar kwamishiniya a ma'aikatar harkokin mata ta jihar Kano, Barr. Zubaida Damakka Abubakar, ta rasu. Marigayiyar ta rasu bayan ƴar gajeruwar jinya a Abuja.
Labarai
Samu kari