Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wani matashi ya baza rudu yayin da ya kwanta kan tabarma sannan ya yi baccinsa a gaban kofar gidansu don hana manemin auren kanwarsa da mutanensa shiga gidan.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi martani kar ta kwana wa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo, kan mara goyon bayansa ga Peter Obi na jam'iiyar LP yau.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi wa fursunoni 11 afuwa a jiharsa bisa shawarwarin da kwamitin jin kai na jihar ya basa na raya sabuwar shekara.
A rahoton nan, an tattaro maku rikice-rikicen da ya rutsa da ‘Yan Majalisar Najeriya daga Junairu zuwa Disamban Shekarar 2022 yayin da aka shiga sabuwar shekara
Wata yar jihar Kaduna ta kayar da mutum dai da hamsin wajen gasar lissafin yan makarantu na duniya inda ta samda tambayoyi guda 34 cikin sakonni 172 kacal.
An nadi bidiyon wani gurgu nakasasshe a jihar Legas yayinda ya mayar da 'yar kekensa wata kwaryakwaryar shagon sayar da kayan furovishon babu ruwansa da bara.
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya sake tsokaci kan harin bam da aka kai masa a Kawo jihar Kaduna, shekara daya kafin ya ka da jam'iyya mai mulki .
Shugaba Buhari ya bayyana cewa a lokacin da suke makaranta shi jan wuya ne don baya son zuwa gonar makaranta lamarin da yasa shi shan bulala a hannun malamai.
Wani rahotan jaridar Vanguard ya hakaito abubuwan da suka faru na tashin-tashina da rashin tabbas a wannan shekarar ta 2022 ta muke daf da bankwana da ita.
Labarai
Samu kari