Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Gwamnan Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya yi barazanar zare wani abu daga cikin albashin ma'aikata, waɗanda ba su zuwa wurin aiki saboda dokar zaman gida.
Ministan Kwadagon Najeriya, Chris Ngige ya bayyana a fili cewa albashinsa duk wata N942,000 ne kuma babu wani alawus da ya ke samu bayan hakan bayan cire haraji
Muhammadu Buhari ya nuna Gwamnati a shirye ta ke wajen ganin ta rage talauci tare da samar da hanyar wanzar da adalci, da kawo cigaba mai dorewa ga ma’ikata.
An hana shigo da Indomie, sai an duba ko yana jawo ciwon kansa kamar yadda ake ryawa. Shugabar Hukumar NAFDAC ta kasa, Farfesa Mojisola Adeyeye ta shaida haka.
Gwamnan Edo ya ce a yanzu ya zama dole gwamnatin Najeriya ta daina biyan tallafin man fetur, idan ba haka ba, Godwin Obaseki ya ce ma’aikaci ba zai samu albashi
Ganin Muhammadu Buhari ya dare kan mulki a Mayun 2015, saura ‘yan kwanaki ya bar ofis, Femi Adesina ya fitar da takarda kunshe da cigaba da aka kawo a shekaru 8
Laftanat Kanal Nurudeen Alowonle Yusuf ya kama aiki a matsayin mai tsaron lafiyar zababben shugaban kasa, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu. Yusuf dan gidan sarauta ne.
Ranar 1 ga watan Mayu na kowanne shekara rana ce da aka ware don bikin ranar ma'aikata a duniya, ranar na da dimbin tarihi a kasashen duniya ciki da Najeriya.
Daya daga cikin motocin Bas din da suka kwaso yan Najeriya a Sudan zuwa tashar jirgin ruwa ta kama da wuta a kan hanya, an ce ta ɗauko mutane 50 ranar Litinin.
Labarai
Samu kari