Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Jorge Messi, mahaifin Lionel Messi kuma wakilinsa na dogon lokaci, ya rasu yana da shekaru 68 bayan fama da rashin lafiya na tsawon lokaci a Argentina.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun kama wani Yakubu Adamu, a karamar hukumar Kirfi kan zargin kashe dan uwansa, Yayaji Abubakar, da niyan mallakar babur dinsa.
Gwamnatin jihar Kano ta ce tsohon gwamnan jihar, Ganduje, ya ciwo bashin sama da naira biliyan 500 kafin ya sauka. Bashin ya kawo tsaiko wajen gudanar da ayyuka.
An sanar da batar malamin majami'a a Abuja tun bayan fitan sa daga gida a ranar 1 ga watan Oktoba, 2023. Majami'ar ta roki jama'a su sanya malamin a addu'a.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta shirya ceto 'yan Najeriya miliyan 50 daga kangin talauci, kamar yadda Ministar Ministar jin kai, Betta Edu ta bayyana
Dakarun sojoji da haɗin guiwar ƴan sanda sun samu nasarar ceto ƴan bautar ƙasa biyu duk mata daga hannun 'yan bindiga a jihar Katsina ranar Alhamis.
An bayyana yadda shugabannin NNPP a Arewa maso Yamma suka yi zama domin warware wasu matsaloli game da halin da ake ciki na korar dan takarar shugaban kasa.
Wasu yan daba sun halala matashi ɗan shekara 25, Ibrahim Ahmadu, yayin da suka yi yunkurin kwace masa mata amma ya hana su a jihar Bauchi, sjn shiga hannu.
Wasu sabbin ma’aurata yan Najeriya sun haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan sun baje kolin makudan kudaden da suka samu a wajen shagalin bikinsu.
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Christopher Musa, ya ce sojoji na tare da mulkin Demokutaɗiyya, don haka kowa ya kwantar da hankalknsa kan juyin mulki.
Labarai
Samu kari