Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
An bayyana yadda wasu sojojin Najeriya suka samu nasarar hallaka wani kasurgimin dan bindigan da ya addabi wani yankin jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabas.
Ma'aikatan majalisa sun lashi takobin garƙame majalisar tarayya NASS da sauran majalisun dokokin jihohi daga ranar Laraba har sai an cika musu buƙatarsu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga taron majalisar zartarwa karo na uku tun bayan hawan gwamnatinsa a fadar shugaban ƙasa da ke birnin tarayya Abuja.
A game da tsarin da aka kawo, za a gane ba dole ba ne abinci ya yi sauki ko Dala ta yi araha, babu tabbacin farashin shinkafa za ta sauko nan gaba kadan.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani mutum ya kama kafar budurwarsa yana rokonta a kan kada ta bar shi. Ya sharbi kuka tare da yin kururuwa.
Tsohon shugaban ma su rinjaye a majalisar Tarayya, Alhassan Ado Doguwa ya yi nasara kan abokin takararsa na jam'iyyar NNPP, Salisu Yusha'u a kotun zabe.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya kafa dokar hana fita kasashen ketare ga jami'an gwamnati har sai dai da kwakkwaran dalili ko kuma umarnin gwamna.
Wasu mutane biyu sun mutu yayin da wasu guda 10 su ka jikkata bayan wata katuwar bishiya ta fado kansu a jihar Kwara yayin da su ke jiran motar kasuwa.
Yayin da hare-haren da ta'addancin 'yan bindiga ke ƙara tsakanta a jihar Zamfara, wata ƙungiyar mutanen Zamfara ta arewa sun ja hankalin Bola Tinubu da Dauda Lawal.
Labarai
Samu kari