Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Gwamnan jihar Niger, Umaru Bago ya ba da umurnin kamo wani Mohammed Ibrahim da ya fitar da sanarwar haramta sayar da giya a kananan hukumomi tara na jihar.
Babbar Kotun jihar Kano ta umarci dakataccen shugaban karamar hukumar Gwale, Hon. Khalid Ishaq Diso ya guji kiran kansa a matsayin shugaban hukumar hukumar.
Matsalolin tattalin arziki da ya yi wa Najeriya katutu, ya tilasta wasu kamfanoni tara daina yin aiki a kasar, kowanne kamfani ya fadi dalilin barin Najeriya.
Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce jami'an tsaro da gwamnati ba sa iya samun bayanan sirri har sai 'yan bindiga sun gama cin karensu ba babbaka, ya nemi a gyara.
Tawagar jami'an rundunar yan sandan jihar Ogun, sun samu nasarar cafke wani mai garkuwa da mutane wanda yake sayar da kananan yara a Jamhuriyar Benin.
Wani kamfanin sufuri na Najeriya, mai suna Egora Technology ya kaddamar da adaidaita sahu samu mai aiki da man fetur da iskar gas duk a lokaci guda.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta samu nasarar halaka yan bindiga shida da suka addabi wani yanki a jihar. Rundunar ta kuma kwato kayayyaki masu yawa a wajensu.
Allah ya karbi rayuwar masaraucin gargajiya a kauyen Umunya a karamar hukumar Oyi da ke jihar Anambra a yau Alhamis 28 ga watan Disamba a Abuja. gf
Wani mutum da ke zaune a kasar Birtaniya ya aikawa abokinsa da zai yi aure a gida Najeriya gudunmawar N3,000. Wani abokinsu ne ya ba da labarin a soshiyal midiya.
Labarai
Samu kari