Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
CBN ya dauko tsarin kudi wanda ya sha bam-bam da na lokacin Muhammadu Buhari. Wani masanin tattalin arziki ya fada mana akwai rashin hikima a lamarin Bola Tinubu.
Hukumar tsaro ta sibil defens ta tabbatar da cafke wasu mutane masu aikata luwaɗi da ke shirin gudanar da auren jinsi a jihar Gombe, bayan ta kai musu sumame.
An gano yadda tsohon Shugaban Hukumar KASCO da ‘ya ‘yansa su ka wawuri N4bn a Kano, yanzu haka Ana shari’a tsakanin tsohon shugaban da Gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Mu na da labari a Sokoto, Garba Moyi Isa ya hakura da kujerar da aka ba shi na shugaban kwamitin kafa jami’an tsaron sa kai, ya yi murabus a karshen makon nan.
Jami'an tsaro sun kubutar da gwamna Yahaya Bello daga harin da aka kai masa a wani yankin jihar Kogi da kusa da babban birnin tarayya Abuja a Najeriya.
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
Wani dan Najeriya ya tarbi budurwarsa baturiya a filin jirgin sama yayin da ta iso Najeriya domin ganinsa. Mutane da dama sun mato kan kyawu da kuruciyar matashiyar.
Rahotanni sun kawo cewa hukumar da ke kula da tabbatar da ingancin Makarantun Jihar Kaduna (KSSQAA), ta rufe makarantar Al-azhar da ke Zaria kan zargin kisan dalibi.
Labarai
Samu kari