Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad ya bayyana rashin tsaro a matsayin matsalar da ke kawo cikas ga rigakafin yara a Arewacin Najeriya, ya nemi hadin kai.
Hedkwatar tsaro na kasa ta bayyana a ranar Alhamis, 17 ga watan Agusta cewa an kashe jami’an sojoji 36 a jihar Neja. Manjo Janar Edward Buba ne ya bayyana haka.
Fadar shugaban kasa ta sanar da ayyukan da aka bai wa zababbun ministoci, kuma ga mamakin mutane da dama Nyesom Wike aka bai wa ministan babban birnin tarayya.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu, ta janyo hankalin ƴan Najeriya da su tashi tsaye ba sai sun jira gwamnati ta yi musu komai ba a ƙasa.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya da ke zama a Maitama da ke Babban Birnin Tarayya Abuja.
Rikicin ƙabilanci ya ɓarke a tsakanin mayaƙan Boko Haram a jihar Borno. Mummunan rikicin ya sanya rayukan mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan masu yawa sun salwanta.
Masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC da ke jihar Kaduna sun bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya maye gurbin Nasir El-Rufai a matsayin minista daga Kudancin Kaduna.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari kan wani sanannen fasto a birnin Benin, jihar Edo, inda suka raunata shi da halaka matarsa.
Ana da labari Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da ministocin gwamnatinsa a ranar Litinin, mun kawo yadda aka canza fasalin ma’aikatun kasar nan.
Labarai
Samu kari