Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Olusegun Obansanjo, ya bayyana yadda ya ki ba INEC cin hanci a zaben kananan hukumomin jihar Ogun a shekarar 1998, lamarin da ya ja jam'iyyar PDP ta sha kaye.
Ana bukatar takardun CTC domin jam’iyyar NNPP ta iya daukaka kara a shari’ar Kano. Takardun da ake bukata domin zuwa kotun koli ba su shigo hannun NNPP ba.
Wasu matasan yara sun yi martani ga kwarewar sabon malaminsu a yaren Turanci a TikTok, malamin ya kuma iya Yarbanci da Hausa, manyan yaruka a Najeriya.
Wani dan Najeriya ya maganatu kan yadda ya tsinci kansa yana kwana a karkashin gadar Oshodi da ke jihar Lagas bayan ya shafe shekaru 21 a Amurka.
Wasu sun ce gaskiya kotu ba tayi adalci wajen zaftare kuri’u fiye da 165, 000 a zaben gwamnan Kano. Femi Falana SAN ya ce kotun koli za ta gyara wadannan kuskure.
Muhammadu Buhari a hirarsa ta farko tun bayan saukarsa daga karagar mulki kimanin watanni shida da suka gabata, ya ce baya kewar barin kujerar shugabanci.
Wani shirin neman aure na bazata ya koma ya zama mummunan al’amari bayan budurwar ta kunyata saurayinta a bainar jama’a. Ta sharara masa mari mai zafin gaske.
Mai shari’a Hakeem Oshodi na wata babbar kotu a Legas, ya gargadi jama’a da su daina barin layoyi a kotunsa domin ba sa aiki kuma. Ya yi gargadin yayin zaman kotu.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima na ganawa da Alhaji Aliko Ɗangote, Tony Elumelu da wasu kusoshin ɓangaren masu zaman kansu a Aso Villa.
Labarai
Samu kari