'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Kungiyar tsaro ta So-Safe a jihar Ogun ta kama wani barawo mai suna Biola Adebesin, wanda ta yi zargin ya kware wajen yin sata a coci-coci a yankin Ado-Odo/Ota.
Akalla mutane uku ne ake fargabar sun mutu bayan da kasa ta zabtare ta fada kansu a lokacin da suke hakar jar kasa a jihar Nasarawa, har yanzu ba a gansu ba.
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahotannin ake yadawa na cewar masu garkuwa sun shiga dakin kwanan dalibai a jami'ar BUK da ke Kano, ce za ta kara saka ido.
An samu asarar rayuka bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota a kan titin Kaduna zuwa Kano. Hatsarin motan ya kuma jikkata wasu mutane da dama.
Femi Adesina yana cikin masu magana da yawun Muhammadu Buhari a mulki, ya ce sai da rashin lafiyar shugaban Najeriyan ta jawo bai san halin da yake ciki ba.
Majalisar kolin shari’a da addinin musulunci ta ce talakawa sun karu, mafi yawan jama’a suna neman abin da za su ci da Bola Tinubu ya karbi ragamar mulki.
Kungiyar ACF ta ce ana maida ayyuka zuwa Kudu daga garin Abuja, kuma a ma’aikatar jiragen sama, darektoci 8 daga cikin 40 da aka nada ne kurum daga Arewa.
Kazamin rikicin da ya barke tsakanin kungiyoyin ta'adda na ISWAP da Boko Haram ya dauki sabon salo yayin da mayaka a bangarorin biyu suka kashe juna yayin wani hari.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya ce tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba dan rikau bane kasancewar ya ambaci sunan Yesu a yayin da yake villa.
Labarai
Samu kari