Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ya canza shawari kan naɗa sabon shugaban alƙalan jihar Osun, ya rubuta takarda kan batun zuwa ga Alƙalin alƙalai na ƙasa.
Wasu 'yan bindiga sun sace matar dagaci a kauyen Ruwandorawa da ke jihar Zamfara bayan sun bindige wani dan sanda da kuma sace wasu mutane 15 a kauyen.
Rundunar ta ce ta samu bayanan sirri da ke nuni da cewa mambobin wata jam'iyya na shirin gudanar da zanga-zanga a jihar, biyo bayan hukuncin Kotu kan zaben Kano.
'Yan Najeriya sun soki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kan ware makudan kudade har biliyan 3.75 don siyan turare da kuma fanka a ofishin mataimakinsa.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a ƙauyen Yewuti na ƙaramar hukumar Kwali a birnin tarayya Abuja, inda suka sace mahaifin mataimakin shugaban ƙaramar hukuma.
Rundunar sojin ta kai hare-haren ne bayan samun wasu rahotannnin sirri na cewa dan ta'addan mai suna Boderi da mambobinsa na zaune a Tsauni Doka.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan kakakin Majalisar jihar Ribas, Edison Ehie a Port Harcourt, ana zargin akwai sa hannun jami'an tsaro a kai harin.
Jami'an hukumar NDLEA, sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dillalin kwayoyi, Ibrahim Momoh, da ke gudanar da ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja
Wani mummunan hatsarin mota ya yi sanadin mutuwar mutane 4 da raunata wasu da dama a kauyen Dinyar Madiga da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano.
Labarai
Samu kari