'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Masu garkuwa da mutane sun sace wasu mutane da ba a san adadinsu ba a hanyar titin Akure/Ikere. Jami'ar Yan sanda Funmi Odunlami ta tabbatar da lamarin.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami'anta sun yi nasarar ceto Sulaiman Sabo, wanɓda aka yi garkuwa da shi a hanyar komawa gida ranar Laraba.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya shawarci yan Najeriya da su yi riko da al'adun juna domin kara bunkasa zaman lafiya da hadin kai a kasa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tsaurara tsaro a iyakokin jihar yayin da matsalar tsaro ke kara kamari a yankin Arewa maso Yammacin kasar baki daya.
An samu labarin yadda wata mummunan gobara ta kama tare da yin kaca-kaca da wani katafaren gini a jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin Najeriya a yau Lahadi.
An shiga jimami a jihar Benue bayan wata mummunar gobara ta lakume gidaje 50. Gobarar wacce ta tashi da safe ta janyo wata tsohuwa ta rasa ranta.
Dakarun sojin sama na Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban yan ta'adda wanda ya dade yana addabar bayin Allah a jihar Kaduna.
'Yan bindiga sun kara sako karin mutanen babban birnin tarayya Abuja da suka aace daga rukunin gidajen Sagwari a yankin Bwari, bayan kashe mutum uku daga ciki.
Arzikin shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu, ya karu sosai wanda hakan ya sanya ya samu sabon matsayi a cikin jerin attajiran Najeriya da nahiyar Afirika.
Labarai
Samu kari