Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Dukiyar attajiran da ya fi kowa kuɗi a Afirika ta yi ƙasa. Dangote ya yi asarar N36bn a dukiyarsa wanda hakan ya sanya ya fice daga jerin attajiran duniya 100.
Wata uwa yar Najeriya ta saki wani hoto da ke nuna zanen da malamar makaranta ta yi wa diyarta. Malamar ta yi wa yarinyar bille har guda hudu a kan fuskarta.
Wani matashi da ke zaune a kasar Burtaniya yana ci gaba da neman mahaifinsa dan Najeriya shekaru 27 bayan haihuwarsa. Ya saki tsohon hoton auren mahaifansa.
Dalar Amurka ta soma karyewa a kasuwar canji yadda Gwamnan CBN ya yi alkawari. Tun da aka daidaita kudin waje, aka rasa yadda za a hana Naira karyewa a kan Dala
Tsohon sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi ya ce rashin shiga siyasa ba shi ya ke nuna mutane ba su san me su ke ba, ya ce dole a rinka magana a kan 'yan siyasa.
Al'ummar Musulmai a jihar Legas sun mamaye majalisar dokokin jihar don nuna rashin jin dadinsu a nuna wariya da aka yi a nadin mukaman Gwamna Sanwo-Olu Babajide
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Labarai
Samu kari