Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Jami'an yan sandan jihar Kano sun kama masu matasa uku wadanda ake zargi da zanga-zanga a kan Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a wajen wani taro da aka yi.
Wani dan nahiyar Afrika ya shafe shekaru 20 a kasar Kanada amma bai tara kudin da suka kama kara suka karya ba. Ya ce yanzu dai ya dawo ya ci gaba da yi a gida.
Rahotanni sun kawo cewa fusatattun matasa sun babbaka wani mutumi da ake zargi da sace-sacen yara a garin Lapai, hedkwatar karamar hukumar Lapai ta jihae Neja.
Hadimin gwamnan jihar Akwa Ibom ya fito fili ya musanta batun cewa jirgin saman gwamnatin jihar, har yanzu yana hannun tsohon gwamnan jihar, Udom Emmanuel.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da nadin sabbin manyan daraktocin kiwon lafiya guda 11 a cibiyoyin kiwon lafiya ta darakta a fadin kasar.
Kungiyar ISWAP ta aikewa takwararta na Boko Haram na Abubakar Shekau wasika, inda ta kalulanceta a kan su hadu a dajin Sambisa domin fafatawa a tsakaninsu.
Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da ya nada ciki har da Abubakar Momoh daga jihar Edo, akwai abubuwa 10 da ba ku sani ba game da ministan matasa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da karar da babbar ma'aikaciyar CBN ta shigar akan hukumar yan sandan DSS.
Al'ummar jihar Neja sun shiga tashin hankali sakamakon ganin tullin motocin jami'an tsaro a fadin jjihar tun bayan hare-haren yan bindiga da ya kashe sojoji 36.
Labarai
Samu kari