'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Halima Dangote ta bayyana cewa Aliko Dangote ya shirya bayar da kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa ga ayyukan alheri a matsayin wani ɓangare na shirin rabon gado.
Bola Tinubu ya dauki alkawari talaka zai more idan ya kara hakuri. Shugaban kasa ya gana da wasu Sarakuna a fadar Aso Rock Villa, yace masu dadin yana gaba.
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
Ministan sadarwa ya ballo ruwa tun da ya tona asirin masu hannu wajen hakar ma’adanai ta bayan fage, ya ce akwai manya da kanana da ke da hannu wajen rusa kasa.
Babban kotun tarayya da ke aiki a Abuja ta gamsu hukumar EFCC tayi shari’a da Nicholas Mutu. An tsaida ranar shari’a da ‘dan majalisar na yankin Bomadi/Patani.
Gwamnatin jihar Taraba ta kafa kwamitin da zai kula da dokar hana hawa babur da kuma kayyade lokacin zirga-zirgan keke napep a kowace rana a babban birnin jiha.
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta kasa sun cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Haure, Bello Bodejo, kan kafa kungiyar ‘yan banga a Nasarawa.
Wani mutumi ya ce ga garin ku nan bayan ya gama sheke ayarsa da wata mata a otal. Rundunar yan sandan jihar ta cafke mutum biyu da ake zargi da hannunsu a lamarin.
Wani sojan baka a siyasar Kano, Dan Bilki Kwamanda, ya ce nan ba da dadewa ba za su kawo karshen siyasar jagoran NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso..
Jami'ar Bayero da ke Kano ta musanta rahoton da ake yaɗawa cewa an yi garkuwa da mutane a harabar jami'ar da ke cikin birnin Kano, ta ce labarin kanzon kurege ne.
Labarai
Samu kari