Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba, ya dawo Abuja, bayan ya halarci taron G20 a Jamus. Manyan ministoci da jami’ai ne suka tarbe shi a filin jirgin.
Magoya bayan jam’iyyar NNPP sun fito kan titunan jihar Kano domin nuna adawa da rashin nasarar Gwamna Abba Yusuf a kotun daukaka kara. Yusuf jigon NNPP ne.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai sabon hari Kaura Namoda da daren ranar Talata a jihar Zamfara, sun yi ajalin mutum uku ciki har da mace da ɗalibi.
Wata matashiyar budurwa ta yi fice a soshiyal midiya bayan ta baje kolin sauyawar da ta yi a dandalin TikTok. Matashiyar ta taba yin tallar gyada a titi.
Kotun Daukaka Kara ta ce abin da aka gani a takardar da ta fitar na hukuncin shari'ar kuskure ne na wallafa kuma bai karyata sakamakon da kotun ta yanke ba.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta kaddamar da wani shiri na bayar da bashin naira dubu hamsin ga kanan da matsakaitan 'yan kasuwa har mutum miliyan 1.5.
Fasto David Oyedepo shugaban cocin Living Faith Church Worldwide ya yi hasashen lokacin da yaƙin Isra'ila da Gaza zai zo ƙarshe inda ya kawo hujja daga littatafai.
Bayo Onanuga ya ce in banda tiyatar da aka yi wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a guiwa tun kafin fara kamfe, bau wata rashin lafiya da ke damunsa a yanzu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun sun ce sun fara gudanar da bincike kan wani fada da ya kaure tsakanin wasu abokai biyu daga rugar fulani ta Ogunmakin.
Labarai
Samu kari