'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Rundunar 'yan sanda ta kama Mansir Hassan, wanda ke yi wa 'yan ta'adda safarar makamai a dajin Zurmi, jihar Zamfara. An kama shi ne a yankin Zariya a kan babur.
Sakataren harkokin kasar Amurka, Anthony Blinken, ya iso Najeriya inda zai gana da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Blinken zai kuma gana da yan kasuwa.
Yan sanda sun kama mata da miji da suka yi karyar an yi garkuwa da su don su samu kudin fansa har naira miliyan biyar da nufin sayen gida a Badagry da ke Legas.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana akwaiasu zuzuta matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a birinin tarayya Abuja.
Gwamnatin jihar Anambra ta ce ta gano wani ramin karkashin kasa wanda masu garkuwa ke ajiye wadanda suka sace a ciki, a wani yunkurin gwamnati na dawo da tsaro.
Dakarun rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan banga sun ceto mutum 4 yayin da suka kai samame mafakarsu a kauyen Sabon Birni, jihar Kebbi jiya.
An samu asarar dukiya mai tarin yawa bayan wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar yan waya da ke a cikin birnin Damaturu, babban birnin jihar Yobe.
Hukumar EFCC EFCC za ta gurfanar da Obiano a gaban mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja bisa zargin almundahanar kudi har naira biliyan hudu.
Shehu Sani ya tabbatar da sakin tsohon shugaban wata makaranta a Kaduna a ranar Talata, 23 ga watan Janairu. An tsare shi a lokacin da ya je kai kudin fansa.
Labarai
Samu kari