Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya yaba da halartar ɗaurin auren ɗan Sanata Barau Jibrin Maliya da Peter Obi, ya yi a birnin Kano.
Wasu matan aure a jihar Kaduna sun yi zanga-zanga kan tsadar abinci da kuma tsananin yunwa da ke damunsu, sun ce yara biyu sun mutu saboda tsabar yunwa a Igabi.
Wasu magidanta na satar kayyayakin gonar mutane don kai wa iyalansu a jihar Taraba, wasu manoman sun ce ganin halin da ake ciki ba su kai su kara ba ga hukumomi
Gwamnan jihar Neja Mohammed Umaru Bago, ya fara tunanin hawa kan teburin sulhu da ƴan bindiga, domin magance matsalar tsaron da ta daɗe tana addabar jihar.
Wani bidiyo ya fito inda aka haska wasu da aka ce tubabbun yan kungiyar ta'addanci na Boko Haram ne suka zanga-zanga tare da rufe hanya kan neman alawus a Borno
Kungiyar ECOWAS ta tabbatar da cewa a yanzu sojojinta sun shirya shiga kasar Nijar umarni kawai su ke jira bayan sojin kasar sun yi fatali da tayin da ake musu
A watan Yulin 2021, aka daina saidawa ‘yan canji Daloli da sauran kudin ketare a Najeriya, yanzu CBN ya fito da sababbin tsare-tsare domin hana Dala tashi.
Wata kungiya mai suna Diaspora Action for Democracy in Africa (DADA), ta gargaɗi kotun zaɓen shugaban ƙasa kan yin hukuncin da zai tayar da rikici a ƙasar nan.
Rahotanni dake fitowa yau Juma'a 17 ga watan Agusta sun tabbbatar cewa mahaifiyar fitaccen mawakin Najeriya, Ayodeji Balogun wanda aka fi sani da Wizkid ta rasu
Labarai
Samu kari