Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
An yi ba ta kashi a sanyin safiyar ranar Laraba tsakanin rundunar 'yan sanda da sojoji a Yola, babban birnin jihar Adamawa,an kashe sufetan 'yan sanda.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta amince da buƙatar bada belin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Mr Godwin Emefiele, kan kuɗi miliyan N300.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun yi nasarar ceto ɗaliba ɗaya daga cikin ɗaliban jami'ar tarayya da yan bindiga suka sace.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya amince da fitar N977m domin biyan jarabawar NECO na shekarar 2023 ga daliban jihar har mutum 48,385.
Mummunan hatsarin motar tirela ya yi ajalin mutane 17 tare da jikkata fiye da mutane 200 a kauyen Takalafiya da ke karamar hukumar Magama da ke cikin jihar Neja.
Gwamnatin jihar Osun ta fitar da rahoton yadda aka tafiyar da kasafin kudin jihar na watanni uku tsakanin Yuli da Satumba. Gwamna Adeleke ya kashe N6bn a lokacin.
Wani babban jigo a jam'iyyar SDP ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya kori shugabannin hukumar zabe ta kasar tare da gurfanar da Farfesa Yakubu.
Wuta ta lakume ofisoshi da kayan aiki da gobara ta tashi a Hukumar shari’ar Kano. Tashin gobarar a ranar Talata ya tsayar da ayyukan Hukumar cak.
Shugaban manyan ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Tommy Okon ya bayyana cewa akalla ma'aikata dubu 5 za su samu matsala a albashin watan Disamba na wannan shekara.
Labarai
Samu kari