Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Gwamnan jihar Imo, Sanata Hope Uzodinma, ya dakatar da kwamishinan filaye da tsare-tsare, Noble Atulegwu, da kuma bai ba shi shawara ta musamman nan take.
Sanata Kashim Shettima, na jan ragamar taron majalisar tattalin arzikin ƙasa (NEC) karo na hudu bayan rantsar da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Wata mummunar gobara ta tashi cikin tsakar dare a wata fitacciyar kasuwa da ke birnin Ilorin babban birnin jihar Kwara. Gobarar ta laƙume shaguna masu yawa.
A madadin a yi sulhu, suruki ya kitsa yadda za a sako masa yarsa da ta dade tana aure a gidan wani malamin jami'ar ABU. Bayanai sun bayyana yadda aka kaya.
Wata matashiya 'yar Najeriya ta sha alwashin auren mai kudi ko ta halin kaka don gudun yin rayuwar talauci kamar yadda iyayenta suke ciki yanzu...
Sani Yakubu Noma, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Argungu/Augie ta jihar Kebbi a majalisar wakilai, ya dauki nauyin aurar da yan mata marayu 100.
Matatan mai ta zamani mallakar Waltersmith Petroman Oil Limited ta samu yabo daga gwamnatin tarayya, inda matatar ke samar da lita miliyan 600 kowacce rana.
Alkalin Alkalin Najeriya (CJN) Olukayode Ariwoola, ya yi shagube ga Atiku da Peter Obi yayin da ya bayyana inda za a iya daukaka kara bayan hukuncin kotun koli.
Labarai
Samu kari