'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Halima Dangote ta bayyana cewa Aliko Dangote ya shirya bayar da kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa ga ayyukan alheri a matsayin wani ɓangare na shirin rabon gado.
Mai magana da yawun Muhammadu Buhari bai ji dadin aiki da Marigayi Abba Kyari sosai ba. Femi Adesina ya bada labarin rashin jituwarsa da Abba Kyari kafin ya rasu.
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa farqshin man fetur, zai ragu a cikin wannan shekarar da muke ciki ta 2024.
Kungiyoyin 'yan ta'adda na ISWAP da na Boko Haram sun yi wani kazamin fada a tsakaninsu, wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama a Tafkin Chadi.
Jirgin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai shilla zuwa birnin Faris daga Abuja bisa ziyarar gashin kai kuma zai dawo gida Najeriya a watan Fabrairu.
A koƙarin kwato wuraren da ke hannun ƴan ta'adda a jihar Borno, sojoji da sauran jami'an tsaro sun faɗa tarkon mayakan Boko Haram, an rasa rayukan jami'an tsaro 3.
Wata kotu a jihar Bauchi ta garkame wani matashi, Yusuf Aminu a gidan yarin a shekaru uku saboda ya gaza biyan bashin naira miliyan 1.6 da ya karba a bankin FCMB.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da neman wasu shahararrun yan TikTok su shida a jihar. Hukumar na nemansu ne bayan sun aikata sabuwar badala.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wanda ake tuhuma kan wawushe N4bn.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya isa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja kan zargin badakalar makudan kudade har naira biliyan hudu a jihar.
Labarai
Samu kari