Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wani matashi dan Najeriya ya koka a soshiyal midiya bayan budurwarsa ta ci amanarsa. Ya yi mata magana da wata lamba daban sai ta yi karyan bata da saurayi.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ebonyi, ta shirya yanke hukuncinta kan ƙarar da ke neman a soke nasarar da gwamna Francis Nwifuru ya samu a zabe.
John Onaiyekan a ranar Asabar 19 ga watan Agusta ya bayyana dalilin da ya sanya yakamata ƴan Najeriya su amince da hukuncin kotun ƙoli kan zaɓen shugaban ƙasa.
Gwamna Babagana Zulum ya amince da sakin naira miliyan 10 a matsayin tallafi domin ragewa sojojin da suka ji rauni yayin yaki da ta'addanci a jihar radadi.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya cika alƙawarin da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe na tafiya da mata a cikin gwamnatinsa. Gwamnan ya basu mukamai.
Wani ikirarin cewa mutum ya mayar da kansa kare da tsabar kudi dala 14,000 ba gaskiya bane. Wani binciken kwakwaf ya nuna cewa riga ce kawai ya sanya na kare.
Ana kyautata zaton shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai iya bin tafarkin Buhari wajen rike kujerar Ministan man fetur a Najeriya a wannan mulkin nasa da ake.
Yanzu muke samun labarin yadda kazamin yaki ya barke tsakanin 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno. An bayyana bayanai na yadda yakin ya barke farko.
A yau ne wakilan ECOWAS suka samu ganawa da hambararren shugaban kasan Nijar, Mohamed Bazoum. An bayyana yadda hakan ya samo a asali a karshen mako da zai kare.
Labarai
Samu kari