Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Oba Ewuare II na Benin ya bayyana cewa Allah yana goyon bayan shugabancin Bola Tinubu. Basaraken ya bukaci yan Najeriya da su mara wa gwamnatinsa baya.
Rahotanni sun nuna cewa goba ta tashi a babbar kasuwar Kabba da ke jihar Kogi, inda ta lakume shaguna masu tarin yawa. An yi asarar dukiya mai tarin yawa.
Kungiyar SERAP ta bukaci Bankin Duniya da ya dakatar da ba jihohin Najeriya rancen kudi kan zargin almubazzaranci. Ana bin jihohin bashin naira tiriliyan 9.17.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin sifetan dan sanda a jihar Kebbi yayin da jami'ai fiye da 10 su ka jikkata a hatsarin da ya afku a jiya Lahadi.
Oba Saheed Ademola Elegushi ya shawarci mutanensa da su daina amfani da itace saboda gurbata muhalli yayin da ya raba musu tukunyar iskar gas domin yin girki.
A makon da ya gabata masu garkuwar suka sace basaraken a Abuja. Sai dai matar da suka sako, ta ce ba ta san inda za ta samo N100m don fansar mijinta da 'yayan ba
Gwamnan Ogun ya ce saura kiris a kashe Najeriya lokacin da Bola Tinubu ya gaji mulki, a cewarsa Tinubu ya cire hannu a harkar mai ne domin ceton ‘yan Najeriya.
Sabuwar kididdiga ta nuna cewa akalla 'yan Najeriya miliyan 1.8 ne ke rayuwa da cutar kanjamau a jikinsu. Kaso 58% mata ne, maza kuma kaso 42%...
Gwamnatin Jigawa ta nemi Shugaba Bola Tinubu ya karasa aikin noman rani a yankin Hadejiya, an roki a gama aikin da aka fara lokacin Shagari a 1983.
Labarai
Samu kari