Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a birnin Kanon Dabo, ta tasa ƙeyar wani magidanci zuwa gidan gyaran hali bisa laifin lakaɗawa tsohuwar matarsa duka.
Ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis, 24 ga watan Agusta, ya bayar da umarnin a gaggauta cafke mamallakin benen da ya rufto a birnin Abuja.
Hukumar sojojin saman Najeriya za ta samu ƙarin manyan jiragen yaƙi waɗanda za ta riƙa yin amfani da su wajen ragargazar miyagun ƴan ta'adda a faɗin ƙasar nan
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Barista Nyesom Wike ya karyata rahotannin da ke ikirarin cewa yana shirin rushe gidaje 6,000 a fadin unguwanni 30 a Abuja.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sakin kudi naira miliyan 700 domin biya wa dalibai 7,000 yan asalin jihar da ke karatu a BUK kudin makaranta.
An gwabza faɗa a tsakanin ƴan ta'addan Boko Haram da na ISWAP a jihar Borno. Mayaƙa tare da kwamandojin ƙungiyoyin masu yawan gaske sun sheƙa zuwa barzahu.
Wata jami’ar soja ta yi ciki kuma ta garzaya manhajar TikTok domin nunawa duniya katon cikinta. Bidiyon ya yadu, sannan ya bai wa mabiyanta da dama mamaki.
An gurfanar da wani dattijo Isiaka Abdullahi mai shekaru 72 wanda direba ne a gaban wata kotu a Legas kan zargin lalata kadarorin na miliyan 320. Hakan ya biyo.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
Labarai
Samu kari