Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Sabon ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya kama aiki a ranar Talata, 23 ga watan Agusta kuma ya hau wata tsadaddiyar motar Lexus SUV zuwa ofishinsa.
Ƙungiyar The Natives mai rajin kare dimokuraɗiyya ta ja kunnen ministoci cewa babu batun sanya ko wasa wajen sauke nauyin da aka ɗora musu na kawo sauyi a ƙasa.
Kwamshinan 'yan sandan jihar Imo Muhammed Barde, ya ba da umarnin kama wani Sufetan 'yan sandan da aka gani a cikin wani ɗan gajeren bidiyo yana marin direba.
Gwamnatin Kano karkashin gwamna Abba Gida-Gids ta ce akwai tarin matsaloli a fannin ilimi wanda sai an tashi tsaye za a iya shawo kansu musamman a makarantu.
Matar mawaki Kanye West, Bianca Censori ta sha suka saboda shigar nuna tsaraici da ta yi a kasar Italiya. Al'ummar kasar da dama sun nemi gwamnati ta kore ta.
Idan za ayi rusau a Abuja, binciken FCTA ya nuna gidaje 6, 000 ake magana. Abin zai taba Gishiri, Gwagwalape, Idu, Jabi, Kado, Karshi, Karu, Kubwa, da Lokogoma.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa ba da tallafi ga al'umma ba shi da wani amfani idan aka kwatanta da gyaran tituna a fadin Najeriya baki daya.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Labarai
Samu kari