Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Wasu 'yan bindiga sun harbe wani mai sarautar gargajiya a jihar Imo mai suna Eze Joe Ochulor da ke sarautar Otulu a karamar hukumar Ezinihite Mbaise a jihar Imo.
Wani matashi a jihar Bauchi mai suna Khamees Musa Darazo ya cika wa Shugaba Tinubu alkawari inda ya sauya sunan 'yarsa zuwa na mahaifiyar Tinubu, Abibatu.
An ruwaito yadda tsohon gwamnan jihar Zamfara ya ware wasu adadi na mutanen Zamfara, yace zai yi musu alheri ta hanyar musu jinyar ciwon ido a kaTalata-Mafara.
Gwamnatin jihar Sokoto a karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta bayar da umarnin sake gyara gidan tsohon shugaban ƙasa Shehu Shagari da gobara ta ƙona.
Fasto a Najeriya, Mike Bamiloye ya soki wasu mata musamman Kiristoci da ke rowar jikinsu ga mazajen aurensu amma kuma su na nuna cewa su na kusa da ubangiji a coci.
Cibiyar CLE ta dakatar da Jami'ar Baze da ke Abuja saboda wasu dalilai da dama da su ka hada kammala karatun digiri a cikin shekaru uku kacal wanda ya saba wa doka.
Gwamnoni a Arewacin Najeriya sun bayyana yadda rashin tsaro ke ta'azzara ta dalilin lalacewar tituna da gwamnatin tarayya ta gina a yankunan kasar.
Babban Malmain addinin Islama ya bayyana matsayarsa game da halin da Najeriya ke ciki, inda yace akwai bukatar hadin kai da mutunta shugabanni a kasar.
Allah ya yi wa wata malamar makaranta Misis Oluwatosin Aina rasuwa a jihar Ogun bayan da ta fadi ta ce ga garinku a kusa da motarta tana kokarin zuwa asibiti.
Labarai
Samu kari