Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
Kwamitin Majalisar Wakilai ya umarci babban sufeton 'yan sanda, IGP Olatunji Disu ya gabatar da Adeyemi Adeniyi kan binciken hukumar PFIPC da ake zargi da zamba.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Wata jarumar mata ta saki bidiyo a TikTok tana mai bayyanawa duniya cewa shekarunta 35 kuma ta shafe shekaru biyar ba tare da ‘da namiji ya kusanceta ba.
Rundunar tsaro a Najeriya ta yi martani kan zargin hannu a kisan Plateau inda ta shawarci mutane su yi watsi da jita-jitar kan cewa su na goyon bayan bangare daya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi umurnin da aka kafa rundunar yan banga don magance matsalar rashin tsaron da ta addabi birnin.
A garin Suleja ne, jihar Neja, aka samu wani malamin makarantar Islamiyya mai suna Mallam Nura, ya lakadawa dalibinsa dukan tsiya har ta kai ga ya farfasa masa jiki.
Wata matashiya yar Najeriya ta baje kolin arziki da nasarorin da ta samu a shekaru 24. Ta ce ta yi aure ta mallaki mota, gidan mai kuma miloniya ce a kuruciyarta.
Gawurtaccen mai garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, ya musanta ƙaifin da yan sanda suke tuhumarsa da shi. Ya ce shi dan fanshi da makami ne.
Al'ummar da ke zaune a karamar hukumar Mangu da ke jihar Filato sun zargi jami'an tsaron jihar na 'Operation Rainbow' da aikata laifukan kisan kai da kona gidaje.
Dan China, Frank Geng Quangrong, da ake tuhuma da kashe budurwarsa Ummukulsum Sani Buhari, ya musanya kashe ta da gangan, kuma ya roki kotu ta yi masa sassauci.
Reno Omokri ya bayyana cewa mayar da manyan ofisoshin CBN da FAAN zuwa Legas da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta yi ba zai illata yan arewa ba.
Labarai
Samu kari