Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
An gargadi Shugaban kasa Bola Tinubu kan tashin hankalin da zai dabaibaye gwamnatinsa a sabon hasashen da Primate Elijah Ayodele ya saki bayan sace shugaban PDP.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari jihar Katsina suka halaka jami'an yan sanda da ke a bakin aiki. Yan bindigan sun kuma yi awon gaba da makamai.
Yan bindiga sun sace mataimakin VC na jami'ar jihar Abiya watau ABSU yayin da ya tsaya shan mai a wani gidan mai tare da mai ɗakinsa, babu wani bayani har yanzu.
Tsohon dan majalisar wakilai a jihar Plateau, Musa Dachung Bagos, ya yi magana kan dalilin da ya sanya ake yin kashe-kashen mutane ba gaira ba dalili a Plateau.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Wata amarya yar Najeriya ta shammaci kawayenta su 60 bayan ta fake da sunan aure. Ta siyar masu da ankon biki kan N60k sannan ta tsere kasar waje.
Tsigaggen kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, ya garzaya gaban babbar kotun jihar domin ya kalubalancir tsige shi da yan majalisa suka uyi.
An tattabatar da tashin gobara a ofishin hukumar zabe da ke karamar hukumar Ibadan ta Kudu maso Gabas, jihar Oyo a safiyar ranar Juma’a, 26 ga watan Janairu.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce da gangan ya ki fitar da sakamakon WAEC dinsa a 2015 duk da irin matsin lambar da ya sha daga 'yan adawa.
Labarai
Samu kari