Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Matafiya sun ja numfashi na ajiyar zuciya yayin da aka wayi gari farashin litar man fetur ya ƙara tashi ba zato ba tsammani a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Farfesa Mohammed, sabon shugaban FUT Minna, ya fara aikinsa a jami’ar a matsayin mataimakin lakcara a shekarar 2000, inda ya samu kwalin M.Eng., a shekarar 2003.
‘Yan majalisa sun bukaci a dauki mataki bayan farfadowar ‘Yan Boko Haram a Borno da Yobe yayin da aka tattauna game da sababbin hare-haren kungiyar Boko Haram.
Duk da ya na da takardun da ake bukata kafin ya gina gidansa, amma duk da haka bai kubuta ba, Uche Rochas ya ce ana so a rusa gidansa a jihar legas.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya shigar da korafi a gaban kotun na neman beli.
Masu amfani da soshiyal midiya sun shiga rudani kan wani al’amari da ya faru a wajen wani taro. An gano wata mata tana tafiya kwatsam sai ta koma yin rarrafe.
Rahotanni sun bayyana cewa an ƙara samun hatsarin jirgin ruwa a jihar Nasarawa, karo na 16 kenan jumulla a baya-bayan nan kuma mutum huɗu sun rasu.
Hukumar EFCC ta bi umarnin babbar kotun Tarayya inda ta mika tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele a yau Laraba 8 ga watan Nuwamba a birnin Tarayya Abuja.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya sanya hannu kan karin kasafin kudin N2.17tn na shekarar 2023 a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba.
Labarai
Samu kari