A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Majiyoyi sun lissafo dalilai uku da ake zargin sune suka sa dattawan arewa yakar gwamnatin Tinubu kan dauke manyan ofisoshin CBN da FAAN daga Abuja zuwa Legas.
An gano yadda sauraniyar kyau a Najeriya ta fara safarar miyagun kwayoyi da kuma yadda NDLEA suka dura gidanta don binciken abin da take aikatawa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani kasurgumin dan ta'adda wanda ake zargi da hannunsa a kisan da aka yi wa Nabeeha.
Wani babban jigo a jam'iyyar PDP, Richard Idowu, ya rasa ransa bayan an bindige shi har lahira a jihar Osun. Gwamna Adeleke ya umarci a gudanar da bincike.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya damu matuka sosai kan halin da ya tsinci tattalin arzikin kasar nan.
Wani bam da ya tashi a jihar Borno ya yi sanadiyyar rasuwar wasu mutum shida. Bam din ya tashi ne a karamar hukumar Gubio ta jihar a ranar Asabar.
Mahdi Shehu, ya caccaki mutanen da suka tallata wa bayin Allah tikitin Asiwaju Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2023 da sunan Muslim-Muslim.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan batun shirin maƴar da manyan hukumomi da cibiyoyin gwamnatin tarayya zuwa birnin Legas.
A cikin jihohin Najeriya 36 da ake da su, akwai wadanda suka fi sauran yawan fadin kasa. Daga ciki mun tattaro muku jihohi 13 wadanda suka fi yawan fadin kasa.
Labarai
Samu kari