Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Dokar fansho ta sa tsohon Shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jinjinawa Gwamna Otti. Obasanjo ya ziyarci Gwamna Otti a Abia, ya fallasa yadda gwamnoni suke sata.
Gwamna Abdullahi Sule ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike domin gano maƙasudin turereniyar da ta yi ajalin ɗalibai a jami'ar jihar Nasarawa.
Bola Tinubu zai sanar da karin albashin Ma’aikata a Ranar 1 ga Mayu. Abin da ake tunani shi ne Tinubu zai sanar da mafi karancin albashin da za a koma amfani da shi
Gwamnoni 16 daga cikin 36 sun marawa yunkurin kafa ƴan sandan jihohi baya da nufin kawo ƙarshen matsalar tsaron da taƙi ci ta ƙi cinyewa a ƙasar nan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin hukunta duk wanda ke da hannu a kisan dakarun sojojin Najeriya a garin Okuama da ke jihar Delta.
Rahotanni sun bayyana cewa ana fargabar ɗalibai 7 na jami'ar jihar Nasarawa sun mutu sakamakon turmutsitsin da suka yi a wurin rabon tallafin shinkafa.
Rahotannin sun tabbatar da cewa daliban tsangaya 15 da aka sace su a jihar Sokoto sun kubuta daga hannun 'yan bindigan makwanni biyu bayan maharan sun dauke su.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki 'yan Najeriya kan siyan kayayyaki daga kasar domin taimakawa wurin ɗaga darajar naira da kuma tattalin arziki a ƙasa.
Hukumar EFCC ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja akan zargin satar Naira biliyan 3.
Labarai
Samu kari