Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wani mai fashin baki kan al'amuran siyasa, Ofoegbu ya ce babu abin da zai dakatar da Uzodinma daga sake zama gwamnan jihar Imo. Uzodinma na neman tazarce.
Jami’an yan sanda sun kama wani da ake zargin matsafi ne, Hassan Kolawole. An gurfanar da mutumin a ranar Juma’a bayan an kama shi da sabon kokon kai.
Zaben Imo 2023, duba sunayen tsofaffin gwamnoni yayin da APC, PDP da Labour Party ke shirin fafatawa a zaben gwamnan jihar Kudu maso Gabas a ranar Asabar.
Shahararren dan kasuwa a Arewacin Najeriya, Alhaji Aminu Baba-Kusa ya ba da kyautar makeken fili don fadada masallacin Al-Noor da ke birnin Abuja.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta Najeriya ta yanke hukuncin hana kungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC shiga yajin aikin da ta tsara farawa daga ranar 14 ga watan Nuwamba.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bayelsa ta tarwatsa mata ma su zanga-zangar neman cire kwamishinan 'yan sanda a jihar, Tolani Alausa daga mukaminsa kafin zabe.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ga bayan ƴan ta'adda 11e tare da kama wasu 300 yayin da suka ceci mutane 91 da aka yi garkuwa da su.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kan motar ɗalibai bayan sun taso daga makarantar katolika, sun kashe ɗaliba ɗaya, wasu da dama sun ji rauni.
Idan manomi ya yi sa'a gonarsa ta yi kyau, sai ya biya kusan N100, 000 kafin ya yi girbi. ‘Yan bindiga na karba a hannun manoma kafin a cire kayan gona a Kaduna.
Labarai
Samu kari