Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kan motar ɗalibai bayan sun taso daga makarantar katolika, sun kashe ɗaliba ɗaya, wasu da dama sun ji rauni.
Idan manomi ya yi sa'a gonarsa ta yi kyau, sai ya biya kusan N100, 000 kafin ya yi girbi. ‘Yan bindiga na karba a hannun manoma kafin a cire kayan gona a Kaduna.
Tsarin da CBN ya fito da shi, ya na cigaba da tasiri ga tattalin arziki. Farashin kayayyaki a kasuwa za su harba bayan Kwastam ta daidaita kudin shigo da kaya.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi masu kulla tuggun da tace ta gano cewa suna yunƙurin shigar sojoji ranar zaben Gwamna a Imo, Bayelsa da Kogi don ko cikas.
Tsagerun yan bundiga sun kaddamar da sabbin hare-hare biyu a kauyukan karamar hukumar Rabbah a jihar Sakkwato, sun kashe mutane 11 sun jikkata wasu.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, zai ƙara wa ma'aikata albashin wata ɗaya domin su yi shagulgulan bikin kirsimeti da sabuwar shekar mai kamawa.
Rabaran Mathew Kukah, ya bayyana a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba, cewa sukar gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da yake yi ba wai na kashin kai bane.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi ikirarin cewa tsohuwar Gwamnatin da ta sauka ta yi wasa a sha'anin tsaron ƙasa.
Dakarun soji da ke atisayen Safe Heaven (OSH) sun samu nasarar cafke wanda ake zargi da kashe Sarkin Fulani a jihar Filato. An kama shi a gidan kallon kwallo a Legas
Labarai
Samu kari