Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Manyan addinin Kirista sun bayyana bukatar sojoji su kare su a yanayin da ake ciki a Kaduna. Sun kuma bayyana bukatar zaman lafiya a Kaduna da ma kasa.
An bayyana yadda wasu matsafa suka hallaka malamin makarantar allo tare da yin barna a wani sassan jikinsa. An ce sun yanke mazakutarsa a nan take.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kame wani matashi mais hekaru 28 da ake zargin yana daga cikin wadanda suka sace 'yan matan da aka sace a Abuja a watan nan.
Jam'iyyar NNPP ta yi fatali da jita-jitar cewa su na shirin hadaka da sauran jam'iyyun adawa don tabbatar da sun kwace mullki a hannun jam'iyyar APC.
Majiyoyi sun lissafo dalilai uku da ake zargin sune suka sa dattawan arewa yakar gwamnatin Tinubu kan dauke manyan ofisoshin CBN da FAAN daga Abuja zuwa Legas.
An gano yadda sauraniyar kyau a Najeriya ta fara safarar miyagun kwayoyi da kuma yadda NDLEA suka dura gidanta don binciken abin da take aikatawa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani kasurgumin dan ta'adda wanda ake zargi da hannunsa a kisan da aka yi wa Nabeeha.
Wani babban jigo a jam'iyyar PDP, Richard Idowu, ya rasa ransa bayan an bindige shi har lahira a jihar Osun. Gwamna Adeleke ya umarci a gudanar da bincike.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya damu matuka sosai kan halin da ya tsinci tattalin arzikin kasar nan.
Labarai
Samu kari