Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rahotanni sun nuna cewa magajin gari da wasu mutane 20 sun ru yayin da ƴan bindiga suka kai farmaki wani kauyen karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
An shiga jimami bayan rasuwar mawaki, Godwin Opara ya na da shekaru 77 a duniya, marigayin da aka fi sani da Kabaka ya rasu ne a yau Juma'a 22 ga watan Maris.
Wata kotun majistare a jihar Kwara ta dauki mataki kan Olowofela Oyebanji, wanda ake zargi da kashe Sarkin Kwara, Oba Peter Aremu bisa rashin lafiya.
Shugaban kasa Bola Tinubnu ya soki Sanata Abdul Ningi inda ya ce wadanda suke korafi kan cushe a kasafin kudin shekarar 2024 da cewa ba su san lissafi ba.
Sanatan Borno ta Arewa, Tahiru Monguno, ya ce yana aji 7 a makarantar firamare ya daina zuwa makaranta domin ya zama zaɓin yan matan garinsu a wurin bikin al'ada.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda tare da dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto mutane 17 da aka yi garkuwa da su a dajin Jibia.
Kamfanonin jiragen sama na kasashen wajen da ke da wakilai a Najeriya sun musanta kalaman bankin CBN cewa an biya kuɗaɗensu na musaya da suka makale.
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Mista Hoƙloway a matsayin darakta janar/shugaban hukumar kula da gidajen tarihi da kayan tarihi.
Labarai
Samu kari