A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Wasu wakilan jam'iyya sun dakatar da 'yan sanda daga yin rakiyar wasu jami'an hukumar zabe wajen kai kaya a rumfar zabe, jihar Imo. Yan sandan sun yi harbe-harbe.
Dan takarar gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar PDP ya zargi hukumar zabe ta kasa da boye takaradar rubuta sakamakon zabe. An dakatar da kada kuri'a a wani yanki.
Hukumomin sojojin Najeriya sun kama wasu mutane a cikin wasu bakaken motoci da ake zargin za su kawo hargitsi ne a jihar Kogi yayin da aka fara zabe.
Majalisar Masarautar Bauchi ta tuɓe rawanin sabbin mutane shida da aka naɗa Sarautar gargajiya a yankin Galambi sabida an saɓa doka da ƙa'idojin Masarauta.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Dangote, na yin shirin rage kadarorin alfarma da ya mallaka, inda ya yanke shawarar sanya katafaren jirgin samansa a kasuwa.
An yi garkuwa da jami'in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a jihar Bayelsa, yayin da wasu muhimman kayayyakin zabe suka bata a hatsarin jirgin ruwa a jihar.
A wani zabe da Legit ta gudanar a shafin Twitter, akasarin wadanda suka amsa sun yi hasashen Athan Achonu na LP ne zai lashe zaben gwamnan jihar Imo.
Gwamna Sheriff Oborevwori ya ziyarci dattijon ƙasa kuma tsohon sakataren ƙungiyar NUPENG wanda ke kwance ba lafiya a Asibiti. ya yi alƙawarin ba shi kulawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da a tsagaita wuta a yakin da ke wakana tsakanin Falasɗinawa da Isra'ila, ya nemi a bu hanyar masalaha.
Labarai
Samu kari