Wata babbar kotun babbar birnin tarayya ta ba da umarnin cafke Hajiya Sadiya Farouq, tsohuwar Ministar jin kai a lokacin marigayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Wata babbar kotun babbar birnin tarayya ta ba da umarnin cafke Hajiya Sadiya Farouq, tsohuwar Ministar jin kai a lokacin marigayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Kungiyar lauyoyin Najeriya ta shigar da sabuwar kara a gaban kotu kan yi wa kasa hidima da Hannatu Musa Musawa, Kenny Ogungbe suka yi, wanda ta ce ya saba doka.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da jami'an 'yan sanda uku da ke bakin aiki a jihar Delta yayin da aka bazama nemansu ruwa a jallo tare da cafke wani da ake zargi.
Dakarun sojoji da ke aikin kakkabe yan bindiga a jihar Katsina sun samu nasarar ceto mutanen da yan ta'addan suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Batsari.
Sanata George Akume ya sanar da za a rantsar da kwamitin karin albashi. Ranar Talata gwamnati za ta kaddamar da kwamitin da zai yi aikin karin albashin ma’aikata
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuno wani dan Najeriya yana kuka da hawaye yayin da yake bada labarin halin da ya shiga sakamakon karayar arziki.
Jami'an tsaro na Operation Hadarin Daji da ke Arewa maso Yamma sun yi nasarar cafke wani ciyaman din jam'iyya na gunduma a Zamfara da ake zargi da safarar bindigu.
Jarumar fina-finai a Najeriya, Tosin Adeknsola ta bayyana amfanin saduwa kafin aure da kuma irin matsalar da ake samu idan babu shi a zamantakewar aure.
A safiyar ranar Lahadi, 28 ga watan Janairu ne wasu masu zuwa wajen bauta a Makurdi, jihar Benue suka tsinci gawar wani matashi babu kunne guda daya yashe a bola.
Hadimin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, Ime Udoworen ya gamu da ajalinsa bayan zargin shugabannin APC da daukar nauyin kisan a Akwa Ibom.
Labarai
Samu kari