Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Gwamnatin jihar Osun ta fitar da sanarwa inda take fayyace gaskiyar wani faifan bidiyo da ake yadawa cewa Gwamna Adeleke na Osun yaki gaisawa da Ooni na Ife.
Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribaɗu, yaa roki yan kwadago su hakura su janye yajin aikin da suka shiga, ya ce an kama maharan Ajaero.
A watan Maris ne 'yan sanda suka kama matar auren, biyo bayan wasu kudi da ta tura zuwa kasar Spain, wanda hukumar kasar ke zargin kudaden haramtattu ne.
Wata matar aure uwar yara uku, Rashidat Bashir, ta nemi Kotu a Ilorin ta raba aurenta saboda mijinta ya daina ɗaukar nauyinta da yayansu ga yawan zargi.
An shiga jimami a jihar Ƙano bayan an tsinci gawar wani matashi da ya rataye kansa har lahira. Marigayin matashin ya bar saƙo bayan ya rataye kansa.
Jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) ta sanar da dakatar da gudanar da jarabawar zangon karatun farko na shekarar 2022/2023 saboda yajin aikin ƙungiyoyin ƙwadago.
Makarantun gwamnati a Legas suka rufe ayyukansu bisa bin umarnin kungiyar kwadago ta NLC. NLC ta bayar da umurni na neman ma’aikata su fara yajin aiki a fadin kasar.
Yajin aikin ma'aikatan shari'a ya dakatar da shirin sake gurfanar da tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele a gaban babbar kotun Abuja.
Wata amarya ƴar shekara 20 a jihar Adamawa ta ɗauki wani mummunan mataki kam angonta a jihar Adamawa. Amaryar ta cinnawa gidansa wuta saboda ya ƙi sakinta.
Labarai
Samu kari