Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Sojoji sun hallaka 'yan bindiga 23 ta hanyar harin sama a jihar Katsina bayan sun tsere daga Kano; an lalata makamai da babura yayin da aka dawo da zaman lafiya yau.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun farmaki 'yan bindiga a kan iyakokin Katsina da Kano. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga da dama.
Babban Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu cewa shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin ganin an cire shi daga mulki.
Mutum 25 sun rasu, 14 sun ɓace a haɗarin jirgin ruwa a Nguru, Yobe; Hukumar SEMA ta ceto mutum 13 yayin da ake ci gaba da neman waɗanda suka ɓace.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin garkuwa da wasu zuwa cikin daji.
Cocin Katolika na Issele-Uku a Jihar Delta ya tabbatar da rasuwar Limami kuma Fasto Stephen Chukwuma, wanda ya rasu a daren sabuwar shekara yayin huduba.
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Rahotanni sun nuna cewa harin sama da Amurka ta kai a daren Kirsimeti ya lalata sansanonin Lakurawa a dazukan Sokoto, inda ’yan ta’adda suka tsere.
Labarai
Samu kari