Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Gwamnatin Najeriya ta gargadi matasa kan fadawa tarkon daukar aiki da yaki a kasashen waje, tare da bayyana damuwa akan hatsarin da ke tattare da hakan.
Kotun Koli ta Ƙasar Saudi Arabia ta bukaci al'ummar Musulmai su fara duba jinjirin Ramadan a yammacin Talata, 29 Sha’aban 1447H domin tabbatar da ganinta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi tallafin jiragen kashe gobara daga Gwamnatin Tarayya bayan gobara ta sake tashi a kasuwar Singer dake jihar Kano a ranar Asabar.
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai mummunan hari gidan Limamin JIBWIS na Digare, Imam Abubakar Muhammad Digare, inda suka yi garkuwa da iyalansa.
Malamin Musulunci Ustaz Alkali Abubakar Salihu Zaria ya soki Naja'atu Mohammed kan kalamanta kan Sheikh Pantami, yana mai kare alherinsa ga al'umma da siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da dalilin da ya jawo aka sauke makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Buba Galadima daga mukami.
Jiragen yakin sojin Amurka uku sun sauka a Borno tare da alburusai don tallafa wa Najeriya a yaki da ta’addanci, tare da turo jami’an leken asiri 200.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana takaici kan gobara da ta faru a kasuwar Singer a Kano da ta jawo asarar dukiya, ya mika sakon jaje ga yan kasuwa .
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
Labarai
Samu kari