Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Festus Keyamo ya caccaki Atiku kan kiran Shugaba Tinubu da “Bola”, yana mai cewa hakan rashin ladabi ne, yayin da Atiku ke buƙatar rage farashin fetur.
Alhaji Abdul Mutalib Badamosi, limamin Masallacin Yatbawa da ke Ibagwa-Aka, Jihar Enugu, ya rasu kuma an binne shi bisa tsarin addinin Musulunci.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar yan adawa, NDC ta bayyana mamakin yadda aka samar da hukuma har ta shiga cikin kasafi da daukar ma'aikata amma ta barauniyar hanya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani harin da 'yan ta'addan ISWAP suka kai a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Za a ji abin da ya je ya dawo alkali ya ki ba Nasir El-Rufai belin zuwa asibiti. Alkali ya hana beli amma ya sassauta a sShari'ar tsohon gwamnan Kaduna da ICPC.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Enduring Peace sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a Plateau. Sojojin sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa uwargidansa, Sanata Oluremi Tinubu, lakabin "Iya Alakara" cikin barkwanci yayin wani taro a Fadar Shugaban Ƙasa.
Dokar 'yan sandan jihohi ta tanadi iyakoki da aka sanya wa gwamnoni domin hana su amfani da 'yan sandan jihohi domin cimma manufar siyasa ko wata manufa.
Labarai
Samu kari