Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Malaman addinin Musulunci 20,000 na gudanar da taron duniya a Najeriya. Malamai sun fito daga Amurka, Saudi karkashin cibiyar Daaru Na’im Academy.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
A cewar Fasto Toye Ebijomore, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sauya wa Najeriya suna kafin ya kammala mulki. Ya yi hasashen abubuwan da za su faru a 2026.
Maau garkuwa da mutane su nemi Naira miliyan 450 a matsayin kudin fansar wani Sarki, dansa da mutane takwas da suka yi harkuwa da su a jihar Kwara.
Sarauniya Zaynab ta bayyana cewa ta auri sakataren gwamnatin tarayya ne saboda sun fahimci juna kuma manufarsu daya game da taimakon al'umma a kasar nan.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta shirya zama da sauraron bukatar ba da belin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, wanda ke tsare a gidan yari.
Gwamnan jihar Bauchi ya nuna bacin ransa kan alakanta shi da yan ta'adda, ya zargi Wike da kokarin kunna wuta a Bauchi, lamarin da ministan ya karyata.
Firaministan kasar Israila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa ana muzgunawa Kiristoci a Najeriya. Ya nuna cewa yana aiki don kawo musu dauki na musamman.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya umarci lauyoyinsa su janye duk wata kara da ya shigar a kotu kan wadanda suka taba mutuncinsa.
Labarai
Samu kari