Tsohon ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnati, Michael Aondoakaa ya fita daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya sanar da cewa nan gaba zai sanar da ina zai koma.
Tsohon ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnati, Michael Aondoakaa ya fita daga jam'iyyar APC mai mulki. Ya sanar da cewa nan gaba zai sanar da ina zai koma.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Tun bayan cire tallafin mai, wasu mazauna birnin Maiduguri sun bayyana yadda suka koma hawa kekuna don rage musu radadin cire tallafin da aka yi a Najeriya.
Wata unguwar zoma Adams Fatimata mai aiki a wani asibitin gunduma a ƙasar Gahana, ta taimakawa wata mata mai juna biyu ta haihu a cikin mota ana cikin gudu.
Wata budurwa ta koka kan yadda aka soke aurenta ana saura sati biyu sakamakon rashin jituwa da ta samu da 'yar uwar mijin da za ta aura a lokacin. Budurwar ta.
Wani matashi wanda ya kasance makaho mai suna Waziri Oluwatomi Ahmed ya bayyana yadda ya samu matsalar makanta lokacin da ya ke tuki, ya bawa makafi shawara.
Wani matashi dan Najeriya ya ta da jijiyoyin wuya bayan gano cewa attajirin makwabcinsa na kwanciya da matarsa, cikin fushi ya bukaci a fito masa da matarsa.
Wata budurwa 'yar Najeriya, Ajibade ta koka kan yadda saurayinta ya tsere ya barta bayan an yanke mata kafa, ta ce a baya ta yi tunanin ta samu mijin aure.
Shahararren dan kasuwa a Najeriya, Ned Nwoko ya wallafa hotunan Sallah da matarsa 'yar Morocco mai suna Laila, Ned shi ne mijin 'yar fim din nan Regina Daniels.
Wani faifan bidiyo da ya yadu, inda wata budurwa ta rufe fuskarta a wani otal saboda kunya bayan kawayenta sun gano ta tana gadi a otal bayan ta musu karya.
Dr Chinonso Egemba, wanda aka fi sani da Aproko Doctor a manhajar sada zumunta ta Tuwita ya bayyana cewa mutumin na kaiwa shekaru 21 azzakarinsa ya daina girma.
Mutane
Samu kari