Latest
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC sunyi kira ga shugabancin jam'iyyar da Kungiyar Progressive Governors da su tsaya neman mataimakin 'dan takarar shugaban kasa.
Za a fahimci akwai kokarin da ake yi na hada-kan ‘yan takaran jam’iyyun adawa na Labour Party (LP) da New Nigeria People’s Party (NNPP) domin a doke APC da PDP.
An samu tashin hankali da rudani a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti a ranar Lahadin da ta gabata saboda fargabar ramuwar gayya biyo bayan kisan da aka yi wa
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar adawa ta PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya koka da halin da kasar ke ciki, inda ya buk
Hukumar yan sanda ta ce haɗin guiwar jami'an tsaro na yan sanda da sojoji sun fatattaki yan ta'adda a kan hanyar Kaduna-Abuja, sun aika wani barzahu nan take.
Hafsoshin soji uku da ke faretin ranar damokaradiyya a ranar Litinin a filin wasa na Eagle Square da ke Abuja sun yanke jiki sun fadi.Ana zaton zafin rana yasa.
Babbar Kotun Jihar Jigawa mai zamanta ta a Dutse, babban birnin jihar ta yanke wa wasu masu garkuwa da mutane uku hukuncin daurin shekaru 28 da watanni biyar a
Tsohon gwamnan jihar Imo kuna ɗaya daga cikin yan takarar da suka fafata a zaɓen fidda gwani, Sanata Okorocha, ya ta ya Bola Ahmed Tinubu muranar lashe zaɓen AP
Shugaban majalisar dattawan, Ahmad Lawan, na neman yn biyu babu yayin da 'dan takarar kujerar da ya ke kai na APC a Yobe, Bashir Machina, ya ki janye masa.
Masu zafi
Samu kari