Latest
Babban Malamin Musulunci, Haifaffen Saudi Arabiya, Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu zai samu shaidar OON. Malamin ya wallafa littafai irinsu Tafsir da Hadisi.
A jiya jirage barkatai sun sauka a babban filin jirgin saman Victor Attah da ke garin Uyo a Akwa Ibom. Jiragen sun dauko Gwamnoni da Shugabannin PDP da 'Yan BoT
Giwa, Kaduna - Shugaba kuma gagararren ‘dan ta’addan jihar Kaduna, Ali Dogo, ya halaka tare da wasu mayakansa sakamakon luguden wuta ta NAF suka yi musu a Giwa.
Chimaroke Nnamani ya fitar da jawabi yana taya Bola Tinubu barka da dawowa daga Landan. Sanatan ya cigaba da yabon Bola Tinubu, yace lafiyan ‘Dan takaran kalau
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo karshen talauci da rashin tsari a Najeriya idan aka zabe shi a 2023; badi.
Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya siffanta jam'iyyar adawa ta PDP da taron gara a yau Litinin 10 ga watan Oktoban bana.
Za a ji cewa wasu da aka gwabza wajen yakin tikitin Jam’iyyar APC sun zama ‘yan bayan fage. Yau an daina batun Ahmad Sani Yariman Bakura da su Rotimi Amaechi.
Kakakin majalisar wakilai ta kasa, Femi Gbajabiamila ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa, nan kusa kadan kungiyar malaman jami'a za ta koma bakin aiki nan kusa.
Babban lauya Femi Falana ya bayyana kwarin gwiwar cewa, nan ba da dadewa kungiyar malaman jami'a karkashin ASUU za su janye yajin aikin da suke yi tun Fabrairu.
Masu zafi
Samu kari