Latest
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta yi watsi da rade-radin da ake yi cewa kwamitinta ya zabi gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya zama dan takarar mataimakin shugab
Tsohon gwamnan Abia, Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa koda Bola Tinubu ya zabi Musulmi a matsayin abokin takararsa, kiristoci na da kariya don matarsa fasto ce.
Gwamnan Borno, Farfesa Zulum ya zaɓi sabbin kwamishinonin 20 ya gabatar da su gaban mambobin majalisar dokokin jihar Borni domin amincewa da su jiya Talata.
Mahukunta a Jami'ar Jami'ar Kimiyya da Fasaha, Ozoro, Jihar Delta daga aiki sun sallami malamai biyu daga aiki kan zargin damfara na karatu. The Punch ta rahoto
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce wasu ma’aikata a wata gona a yankin Kuje da ke Abuja sun kashe ubangidansu tare da jefar da jefar da gawarsa a cikin rijiya.
Dakarun runduna ta 26 Task Force Brigade, a ranar Talata, sun gano wata wata Mary Ngoshe, wacce a cewar rundunar sojin Najeriya, tana daya daga cikin ‘yan matan
An ji sabon rikici ya barke a APC, Jam’iyya na iya rasa Jihar Shugaban kasa. Shugabannin APC na jihar Katsina su na barazar korar duk mai sukar ‘dan takararta.
Tsohon gwamnan jihar Kebbi, Adamu Aliero ya zama dan takarar kujerar Sanata mai wakiltan Kebbi ta tsakiya karkashin inuwar jam’iyyar Peoples Democratic Party.
Farfesa Femi Soyinka, Farfesa masanin likitancin fata da garkuwar jiki, ya rasu. Kanin fitaccen marubuci da ya samu lambar yabo a Afrika, Farfesa Wole Soyinka.
Masu zafi
Samu kari