Latest
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC ya zannan da kungiyar Kiristocin Najeriya watau CAN ranar Laraba a Abuja.
An daure malamin addini kuma masanin kimiyya, Harun Yahya bisa laifukan da suka shafi yin wa'azi mai zafi da kuma harka da badala. A baya an yanke masa hukunci.
'Dan takaran shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki watau Bola Tinubu ya yi bayani a game da dauko Kashim Shettima ya zama ‘dan takaran mataimakin shugaban.
Gogarman ‘dan bindiga da ya shahara wurin satar shanu da dillancin miyagun kwayoyi a jihar Kaduna,Kachalla Gudau da na gaban goshinsa Rigimamme sun arce lahira.
Direban da ya sha yayi tatil ya Banke Birgdeiya Janar Audu James a kan titi a garin Legas.Sojan ya rasu a ranar Laraba sakamakon raunikan da ya samu a hatsarin.
Za a ji abin da ya kashe ‘Dan Majalisar Legas wajen taron siyasa da aka shiryawa Bola Tinubu a Filato. Bayanai sun fito a kan mutuwar ‘Dan majalisar a gangami.
Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya gana da shugabannin kungiyar kiristoci na Najeriya CAN inda suka gabatar masa da bukatunsu.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, yace ko kaso 10 jam'iyyun adawa ba zasu samu ba jigar Ebonyi kuma sun shirya kafa tarihin shirya gangamin da baa taɓa ba.
Dan takarar shugaban kasa na babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa zai kafa gwamnati mai hada kan kasa idan yayi nasara a zabe mai zuwa.
Masu zafi
Samu kari