Latest
Shugabar kungiyar ta AFAKA, Rashida Maisa’a, ta ce za su dunga karbar talluka da kamfen din siyasa da ma duk wata harka na alkhairi da za ta biyo hanyarsu.
Jarumar Kannywood, Maryam Booth ta bi sahun takwarorinta wajen yin tir da sabon bidiyon da yan ta’adda suka saki na jibgan fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Birnin Landan - Wani Likitan da ke birnin Landan ya hada kai da Sanata Ike Ekweremadu da matarsa, Beatrice, a Burtaniya da shirin girban kodar wani dan Najeriy.
Awanni bayan bayyanar wani bidiyo da ya nuna yadda yan ta'adda ke dukan ragowar fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja, iyalan mutanen sun fita zanga-zanga.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aleiro, wanda a baya-bayan nan aka nada shi Sarkin Fulani a masarautar Yantodo a Jihar Zamfara, ya ce ba shi ya bukaci a nadi shi sa
Rundunar yan sanda reshen jihar Neja ta ce ta yi ram da wania hatsabibin mai garkuwa da mutane yayin da yake kokarin kai hari da sace manyan mutane biyu a jiha.
A ranar Asabar, 23 ga watan Yuli ne aka kulla aure tsakanin dan marigayi tsohon shugaban kasar Najeriya, Shehu Yar’adua da amaryarsa Yacine Muhammad Sheriff.
Zaɓen 2023 na kara matsowa yayin da kowace jam'iyya ke ƙara shirya wa, shugabar matan APC ta ƙasa ta karbi masu sauya sheƙa 20,000 a mahaifarta a Kuros Riba.
Wata mata ta ba da labarin yadda mijinta ya guje ta saboda haifa masa wasu kalan 'ya'ya har sau biyar . Ya ce ba zai lamunta ba, ya gudu ya bar matar da 'ya'ya.
Masu zafi
Samu kari