Latest
Dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam'iyyar NNPP ya bayyana abokin takararsa, ya kuma bayyana bukatar Kanawa su zabe shi a zaben 2023 mai zuwa a badi.
Wata budurwa ta fusata da yadda wata kawarta ta dauki wata babbar kyauta ta ba saurayinta. Wannan lamari ya ba da mamaki, jama'a da dama a kafar sada zumunta.
Wanda ya kafa cocin Prayar Tower Mission International da ke jihar Akwa Ibom kuma shugabanta Apostle Tom Etim ya rasu a ranar Alhamis 8 ga watan Disamban 2022.
An kama wasu tireloli makare da shinkafar kasar waje wacce shugaba Buhari ya haramtawa 'yan kasar nan cin shinkafar kasar waje. An kama wasu kayayyakin daban.
A ranar Alhamis, 8 ga watan Disamba, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar yar’uwarsa, Hajiya Laraba Dauda wacce ta rasu ta bar yara da jikoki.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya shawarci yan ƙasa ka da su kurkura takardun kuɗi mara Fenti su zarce 31 ga watan Janairu, 2023 a hannun su.
Wani rahoto da muke samu ya bayyana cewa, Davido zai jagoranci bikin rufe wasannin World Cup da ake gudanarwa a yanzu. A baya da shi zai bude taron a Qatar
Wata kotun majistare a Umuahia, babban birnin jihar Abia ta yankewa tsohon karamin ministan ma’adinai da ci gaban karafa, Uche Ogah hukuncin dauri a kurkuku.
Wani bidiyo da aka wallafa a shafin TikTok ya ja hankalin mutanen ganin yadda wani mai siyar da Ice Crem ya dankara da gudu ya bi wata budurwa da ta gayyace shi
Masu zafi
Samu kari