Latest
Rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Adamawa ta yi nasarar kama wani dan sanda wanda ake zargi da kashe wata dattijuwa yar shekara 80, Maryam Yerbure Abdullahi
Jirgin yakin neman zaben takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar PDP ya zo karshe inda dan takarar jam'iyyar ya dira jiharsa ta Adamaw
Dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar PDP, Bola Ahmed Tinubu tare da mataimakinsa KAshim Shettima sun dira birnin Maiduguri domin kamfensu na jihar Borno.
Wasu jam'iyyun siyasa biyar a Najeriya sun rushe tsarinsu zuwa cikin inuwar jam'iyyar PDP kana sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Wasu yan bindiga dadi dun kai hari ofishin jami'an yan sandan Najeriya dake jihar Anambra da sanyin safiyar ranar Asabar kuma akalla yan sanda uku sun hallaka.
Wasu bankunan kasuwanci a Najeriya sun yi kunnen uwar shegu da sanarwan babban bankin Najeriya CBN, sun cigaba da amasar tsoffin naira daga hannun yan Najeriya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya caccaki shugaban kasa, Muhammad Buhari, bisa matakin da ya ɗauka na fatali da umarnin Kotu kan tsoffin takardun naira.
Wani dan Najeriya ya wallafa bidiyon tsaffin takardun naira da aka buga su fiye da shekaru 15 a kasar, bidiyon da ya wallafa a shafin TikTok ya dauki hankali.
Ƙaramin ministan ƙwadago da samar da aikin yi, Festus Keyamo, ya caccaki shugaba Buhari kan ƙin yin biyayya ga umurnin kotun ƙoli. Yace shugaban yayi kuskure
Masu zafi
Samu kari