Latest
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da sabon shirin rabon kayan tallafi ga mabuƙata a jihar. Gwamnatin za ta raba buhunan shinkafa a rumfunan zaɓe na jihar.
Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas, a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya kubuta daga hannun hukumar DSS bayan gayyatar da aka masa tun ranar Jumu'a da ta shige.
An bayyana ƙararraki 3 da ake shigar da Shugaba Bola Tinubu a gaban kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, wacce ta tsaida ranar Laraba, 6 ga Satumba.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar gasawa ƴan bindiga aya a hannu a jihar Kaduna. Ƴan sandan sun fatattaki miyagun ƴan bindiga tare ceto mutanen da suka sace.
Shahararren Fasto a Najeriya, Kingsley Okwuwe ya bayyana yadda ubangiji zai yi amfani da wakili 'Cyrus' don kwace mulki a hannun Tinubu tare da mikawa Peter Obi
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata amarya ta fashe da kuka bayan masu abincin da ta dauka sun ki hallara a wajen shagalin bikinta.
Wata budurwa ta rabu da matashin da ya buɗe mata shago domim fara sana'a, amma sai ta rabu da shi bayan arziƙinsa ya yi ƙasa ta koma soyayya da kwastomanta.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun sanar da sake buɗe sararin samaniyar ƙasar ga jiragen jigila na ƙasashen duniya. Matakin na zuwa ne bayan da sojojin.
Gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta hannun ministan kwadago da samar da ayyuka, Simon Lalong, ta ce ta shirya zama da ƙungiyoyin kwadago a Abuja.
Masu zafi
Samu kari