Latest
Wata matar aure mai neman kotu ta raba aurenta da mijinta ta bayyana cewa ba ta san yadda aka yi ta samu juna biyu ba duk da basu yi kwanciyar aure ba da mijin.
Wasu 'yan bindiga ɗauke da manyan makamai sun halaka shugaban 'yan banga a ƙaramar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina, a yayin wani farmaki da suka kai a.
Al'ummar Hausawa da ke karamar hukumar Takum a jihar Taraba sun zargi kabilar Kuteb da kashe musu mutane 32 inda suka bukaci mahukunta su dauki mataki akansu.
Abuja Electricity Distribution Company (AEDC) ya ce kudin wutar lantarki zai tashi daga ranar 1 ga watan Yulin 2023, farashin da aka saba sayen lantarki ya daga
An fara rigima a kan wanda zai zama shugaban marasa rinjaye a Majalisar Dattawa. Aminu Tambuwal da su Abdulrahman Sumaila Kawu sun fitar da takardar korafi.
Mai martaba Sarkin Minna, Umar Farouk Bahago ya ce ba za ayi hawan babbar sallah a shekarar nan ba. An dakatar da hawa a dalilin rashin tsaro da ake kuka da shi
Masu garkuwa da mutane sun sako amarya mai suna Rukkayat Musa da ƙannen mijinta mata guda biyu da suka sace a jihar Kwara. An biya N7m a matsayin kuɗin fansa.
Jiya Usman Buda ya kwana a barzahu saboda zarginsa da cin mutuncin Annabi Muhammad (SAW). Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin hakan ya nuna jahilcin mutane
Bello Matawalle ya yi wa Zamfara kar-kaf, ya bar ma’aikata babu albashi, amma ya na rabon kudi. Shugaban APC ya ce ya raba masu N200m domin ayi hidimar sallah.
Masu zafi
Samu kari