Latest
Tun da Ola Olukoyede ya shiga ofis a matsayin sabon shugaban EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa, akwai binciken kusan Tiriliyoyi a gaban shi
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da hukumar kula da inganta ilimin zamani na almajirai a jihar da kuma ba su horaswa na musamman.
Kafin ya rasu, SheikhMansur Yelwa ya ce Ahmad Yasseen ya ce babu wata kasar da za ta yi fiye da shekaru 40 ta na iko, an kafa Israila ne a shekarar 1947.
Tsohon gwamna CBN, Sunusi Lamido ya ce rage dogaro da man fetur shi ne hanya daya tilo na kawo karshen wahalhalun da ake sha na cire tallafin man fetur.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya bayyana cewa an yi hakan ne domin ceto ƙasar nan daga durƙushewa.
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 18 mai suna Blessing ta bar addinin Kiristanci inda ta karbi addinin Musulunci. Sabon sunanta a yanzu Khadijah.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Malamim addinin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya bude asusun ba da taimako don 'yan Falasdinu yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas.
Abun bakin ciki ya afku a garin Zaria inda wani shugaba da mataimakin shugaban makaranta suka kashe dalibin JSS3 saboda fashin makaranta a Al-Azhar Academy.
Masu zafi
Samu kari