Latest
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya amince da nadin Barkindo Saidu a matsayin shugaban Hukumar Bayar Da Agajin Gaggawa ta jihar (SEMA). Zulum ya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sa dokar ta ɓaci domin sassauta tsadar rayuwar da yan Najeriya ke fama da ita sakamakon cire tallafin man fetur (PMS).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ware N500bn don rage radadin cire tallafin da ya yi a watan Mayu da ya jefa 'yan kasar cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa.
Wata 'yar Najeriya mai suna Tosin da ta shahara a kafar TikTok, ta bayyana yadda ta hadu da wani santalelen bature a yanar gizo. Matar wacce ta shafe shekaru.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya karbi bakuncin Sanata Godswill Akpabio tare da tawagar majalisar dattawa, ya ce bai tunanin zama shugaban ECOWAS ba.
Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), ta sanar da kamar wasu 'yan kasar China har su 13 bisa laifin hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Kwara.
‘Dan takaran APC a Kano, Abdulsalam Abdulkarim Zaura da EFCC ya dauki Lauya kuma ya yi nasarar dakatar da sauraron kararsa. Kotu ta ce sai an jira kotun koli.
Masu zafi
Samu kari