Latest
A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/
Wasu masana guda biyu, Johnson Chukwu da Kabiru Adamu sun fito da gamsasshen bayanu kan abinda dokar ta ɓaci kan abinci ke nufi ga yan Najeriya da rayuwarsu.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele a gaban kotu bayan hukuncin da wata babbbar kotu da ke Abuja ta yanke.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bai wa sabbin kwamishinoni 16da ya naɗa rantsuwar kama aiki kuma ya musu nasiha da su ji tsoron Allah wajen sauke nauyi.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai taba sanin cewa zai zo ya zama shugaban kasar Najeriya ba. Ya sha alwashin kawo ci gaba a kasar.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta yi nasarar cafke wani matashi likitan bogi mai suna David Samuel bisa zargin gudanar da asibiti da kula da marasa lafiya.
Rigimar da ake fama da ita a APC ya yi kamari, an zargi Jam’iyya da mugunta. Salihu Lukman ya kira taro, ya tona abin da ya faru da Bola Tinubu lokacin kamfe
Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu da gwamnan Enugu Peter Mbah na fuskantar ƙalubale saboda ƙararsu da aka kai kotun sauraron ƙararrakin zaɓe kan batun.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun halaka d'an sanda mai matsayin insufekta a gefen shingen ababen bincike a ƙaramar hukumar Ughelli ta arewa da ke jihar Delta.
Masu zafi
Samu kari