Latest
Wani mutumi da ya koma kasar Canada da nufin samun babban nasara ya cimma mafarkinsa bayan ya fara da aikin wankewa mutane bandakinsu. Ya mallaki gida yanzu.
Kotun Daukaka Kara ta umarci Gwamna Seyi Makinde biyan basukan ciyamomin APC naira biliyan 3.4 bayan ya kore daga darewa kujerar mulki a farkon watan Mayu.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi magana kan batun yin kawance da jam'iyyun adawa domin kawar da Shugaba Tinubu. Jam'iyyar ta ce tana cikin kawancen.
Jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi ta musanta zargin da wasu ƙungiyoyi suka yi cewa yan Kwankwasiya sun tsara mamaye kotun koli da ofisoshin jakadanci.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya tabbatarwa sabbin shugabannin kananan hukumomin da ya naɗa cewa zai tsige duk wanda ba ya zama a yankinsa.
Wani malamin addini, Abel Tamunominabo Boma ya bayyana cewa yan Najeriya za su fuskanci makarkashiya da dama a 2024 da kuma bullar cuta kamar korona.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Allied Peoples Movement (APM) a zaben gwamnan jihar Kogi ya amince da nasarar Ahmed Usman Ododo na jam'iyyar APC a zaben gwamna.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Abdulmumin Jibrin, ya yi watsi da rahotannin cewa jam’iyyar NNPP na tattaunawa da PDP da sauran jam’iyyu don yin maja.
Mamban majalisar tarayya daga jihar Kano, Abdulmumini Jibrin Kofa, ya jaddada matsayar NNPP cewa kofarta a buɗe take ta haɗa kai da sauran jam'iyyu kamar APC.
Masu zafi
Samu kari