Latest
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken gwamnatin Nasir El-Rufa'i daga shekarar 2015 zuwa 2023. Binciken zai shafi harkokin kudi ne musamman ba da bashi
Yayin da aka kafa kwamitin binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Majalisar jihar ta tura takarda ga kwamishinan kudi kan kaddamar da binciken.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta ba da umarni ga hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA na dakatar da ayyukan Dana Air.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ondo kuma jigo a jam'iyyar APC ya ce jam'iyyar za ta yi rashin nasara a zaben gwamna idan ba ta soke zaben fidda gwani ba.
Akalla kaso 62.6% na kananan yara a jihar Yobe aka tursasasu suke yin aikatau. Wannan ya sa jihar ta fi ko ina yawan yara masu aikin bauta a Arewacin Najeriya.
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello na daya daga cikin jerin tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka nunawa EFCC jan ido a lokacin da hukumar ta je kama su.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC ta musanta cewa tana bibiyar tsohion Gwamna Yahaya Bello da gayya a cewar Shugaban hukumar Ola Olukayede.
An sake shiga jimami bayan mutuwar wani fitaccen jarumin fina-finai a masana'antar Nollywood, Zulu Adigwe a yammacin jiya Talata 23 ga watan Afrilu.
Masu zafi
Samu kari