Latest
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ondo kuma jigo a jam'iyyar APC ya ce jam'iyyar za ta yi rashin nasara a zaben gwamna idan ba ta soke zaben fidda gwani ba.
Akalla kaso 62.6% na kananan yara a jihar Yobe aka tursasasu suke yin aikatau. Wannan ya sa jihar ta fi ko ina yawan yara masu aikin bauta a Arewacin Najeriya.
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello na daya daga cikin jerin tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka nunawa EFCC jan ido a lokacin da hukumar ta je kama su.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC ta musanta cewa tana bibiyar tsohion Gwamna Yahaya Bello da gayya a cewar Shugaban hukumar Ola Olukayede.
An sake shiga jimami bayan mutuwar wani fitaccen jarumin fina-finai a masana'antar Nollywood, Zulu Adigwe a yammacin jiya Talata 23 ga watan Afrilu.
Wasu yan bindiga sun kai sabon farmaki a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe mutane. Miyagun sun hallaka mutum uku tare da sace wasu takwas.
Hukumar EFCC ta yi nasarar gurfanar da Yahaya Bello a gaban alkali a jiya Talata. Bayan sauraron karar, kotun ta daga shari'ar zuwa 10 ga watan Mayu
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta kwato N120bn daga hannun 'yan damgara.
Masu zafi
Samu kari