Latest
Wani shafi ya yi ta yada cewa gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu ta kashe N814bn wajen sauya taken kasa. An gano gaskiya kan hakan.
Jam’iyyar PDP ta tsoma baki cikin rikicin siyasa da ke daukar sabon salo a jihar Ribas, inda ta gargadi shugabannin kananan hukumomi su zauna lafiya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon jaje bayan rasuwar mai martaba Dakta Tagwai Sambo wanda shi ne mafi dadewa kan karaga a Arewa. Ya yi shekaru 58.
Bayan shafe shekaru a tsare, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu ya zubar da makaman yaki inda ya bayyana cewa a shirye ya ke ya tattauna da gwamnati.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ba da umarni ga babban mai binciken kudi a jihar domin binciken tsofaffin shugabannin kananan hukumomi 23.
Gwamna Alia ya karɓi dubannin masu sauya sheka yayin da yake rangadin godiya ga mazauna jihar Benuwai da suka zaɓe shi a ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Hukumar yan sanda ta kasa (PSC) ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya gaggauta korar sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan bankado bakala da ya yi.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta caccaki APC mai mulkin ƙasar nan, ta ce jam'iyyar na kulla makircin yadda za ya ƙwace mulkin Kano daga hannun Gwamna mai ci.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya jajantawa tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki kan rasuwar mahaifiyarsa a jiya Talata.
Masu zafi
Samu kari