Latest
Gwamman jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi aƙawarin biyan alawus alawus din malaman jami'ar jihar domin daƙile shirinsu na shiga yajin aiki.
Wani matashin mai suna Muktar Dahiru da ke aiki da gidan rediyon Pyramid FM ya shiga hannu a jiya Alhamis kan sukar Gwamna Abba da Sarki Sanusi II.
Rundunar yan sanda a jihar Akwa Ibom ta tono gawar yan banga da aka yiwa kisan gilla aka birne su. Yan sanda sun kama mutane biyar da wani basarake kan laifin.
Shugaban kungiyar GIGG, Dakta Emeka Kalu ya bayyana Atiku Abubakar a matsayin mutum 1 tilo da zai iya kwace mulki daga hannun Bola Tinubu a zaben 2027.
Majalisar Tarayya a Najeriya ta fusata da wasu 'yan Najeriya da ke kokarin bata sunan Majalisar da kuma mambobinta inda ta ce ba za ta lamunci hakan ba.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar likitoci ta kasa (NMA) ta dora alhakin yawaitar fita yin aiki kasashen waje kan rashin tsaro a kasar nan.
Gwamnatin jihar Neja ta fara tuntiɓar rundunar sojojin Najeriya domin duba yiwuwar sake buɗe sansanin sojoji a Alawa biyo bayan harin da aka kai kwanan nan.
Bayanai sun fito kan dalilin gayyatar da yan sanda suka yiwa shugaban kwadago, Joe Ajaero a Abuja. Shugaban kwadago ya amsa tambayoyin yan sanda.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin rundunar MNJTF sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin su ke safarar miyagun kwayoyi ga Boko Haram da ISWAP.
Masu zafi
Samu kari