Latest
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya musanta zargin da hukumar EFCC ta yi na ya biya wa 'ya'yansa kudin makaranta daga asusun jihar Kogi.
Wata majiya a hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC) ta yi ikirarin cewa IGP ya janye ƴan sanda daga hukumar kan binciken shugaban APC Ganduje.
Gwamnonin Arewa sun bayyana dalilansu kan zuwa taron zaman lafiya Amurka. Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ne ya yi jawabin a madadin tawagar gwamnonin
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta karrama wasu jami'anta guda hudu bisa dawo da wasu makudan kudade da suka gano a wajen wani hatsari a Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa ana cikin matsin ƙarancin mai yayin da ƴan bunburutu ke cin kasuwa yadda suke so, galan mai cin lita 5 ya kai N6000 zuwa sama.
Fitaccen Fasto a jihar Kaduna, Rabaran Matthew Ndagoso ya bayyana illar rashin tsaro da tsadar rayuwa ga ƙwaƙwalwar 'yan Najeriya, ya ba Bola Tinubu shawara.
Gwamnatin jihar Kogi ta raba motoci da baburan ga jami'an bijilanti domin saukaka musu zirga-zirga a kokarinsu na magance rashin tsaro a jihar. Za a raba wasu
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitaccen jaruminta, Ganiyu Oyeyemi da aka fi sani da Ogunjimi a yau Juma'a.
Masu zafi
Samu kari