Latest
Wani matashi ya shiga hannun hukuma tare da jin wuji-wuji bayan da ya ajiye aiki ta wayar salulu. Ya bayyana yadda aka yi masa a gidan gyaran hali na Keffi.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin titin garin Kunci da ke karamar hukumar Ghari a Kano domin amfanin jama'a.
An shiga firgici a jihar Kano yayin da wata mata da 'ya'yanta biyu suka gamu da ifila'in da ya kai ga mutuwar matar. Gini ya ruguje kansu ranar Juma'a.
Dan wasan gaban Najeriya da kungiyar kwallon kafa ta Napoli, Victor Osimhen ya samu matsala bayan cire shi da aka yi a jerin yan wasan kungiyar da kwace lambarsa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yiwa hukumar DSS izinin garƙame asusun wata da ake zargin ƴar ta'adda ce, Aisha Abdukarim na tsawon watanni 2.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, shafin hukumar Hisbah na ci gaba da kasancewa a hannun wasu masu kutse da ke ci gaba da yada bidiyon batsa a intanet.
Kungiyar mata Inyamurai sun nemi gwamnatin tarayya da ta janye dakarunta da aka girke a sassa daban-daban da ke Kudu maso Gabashin kasar nan bisa wasu zarge-zarge.
Mahaifiyar Zainab Ado Bayero, Princess Hauwa Momoh ta yi magana kan halin da suke ciki da gwagwarmayar da suka yi a baya musamman bayan rasuwar marigayin.
Matasan da jami'an tsaro suka cafke a lokacin zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya sun kai ƙara kotu bayan ba da umarnin tsare su na tsawon kwanaki 60.
Masu zafi
Samu kari