Latest
Gwamna Siminialayi Fubara na jihar Rivers ya yi barazanar wofantar da 'yan majalisar dokokin jihar yana mai cewa wanzuwar ‘yan majalisar ta ta'allaka ga amincewarsa.
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Giwa a jihar Kaduna sun nuna yadda jama'a suka haƙura da zama a gidajensu saboda yawaitar hare-haren ƴan bindiga a kauyuka 10.
Jigon jami'yyar APC, Podar Johnson ya magantu kan zargin rikici tsakanin Shugaba Bola Tinubu da Nasir El-Rufai inda ya ce babu komai a tsakaninsu.
Bankuna da cibiyoyin hada-hadar kudi sun sake bullo da cajin kudaden ajiya ga daidaikun mutane da da kamfanoni a fadin kasar bayan wa’adin da aka diba ya kare.
Jam'iyyun PDP da APC a jihar Edo sun tafka asara na rashin 'yan takarar gwamna a jihar bayan sun yi murabus daga jam'iyyar tare da bayyana dalilansu.
'Yan Najeriya za su fara biyan harajin tsaron yanar gizo na kaso 0.5% daga dukkanin kudaden da za su rika turawa ta yanar gizo. CBN ya ba banuna umarnin cire kudin.
Guguwar sauya sheƙa ta sake turnuƙe babbar jam'iyyar adawa PDP a jihar Ebonyi yayin da Ngele, Ogbaga suka jagoranci manyan ƙusoshi zuwa APC mai mulki.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya soke tafiyar da aka tsara zai wakilci shugaba Tinubu a taron kasuwanci tsakanin Afirka da Amurka a Dellas.
Sanata Abdul'aziz Yar'adua, ƙanin marigayi tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua ya ce ɗan uwansa ya miƙa mulki lokacin da yake jinya amma aka samu matsala.
Masu zafi
Samu kari