Latest
Kungiyar Yiaga Africa ta ce an tafka magudi a zaben gwamnan jihar Edo da APC ta lashe. Yiaga ta ce wasu jami'an INEC sun yi magudi da aringizon kuri'u a zaben Edo.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara shirye shiryen bikin murna cikarta shekaru 37 da kafuwa. An ce an kafa wani muhimmin kwamiti da zai kula da wannan biki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadarsa da ke Abuja yayin da ake raɗe-raɗin yana shirin yin garambawul.
Mataimakin gwamnan jihar Edo ya fadi yadda suka hadu suka kayar da PDP a zabe. Ya ce su suka kayar da PDP saboda maganar ga gwamnan Edo ya fada musu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya fara tuntuɓar tsagin da suke kokarin sauke muƙaddashin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Damagum.
A rahoton nan, za ku ji jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo ta bi sahun uwar jam'iyyar wajen watsi da sakamakon zaben gwamnan Edo da ya na APC nasara.
Hukumar hasashen yanayi (NiMet) ta ce za a tafka ruwan sama a Kano da Sakkwato, da wasu jihohi 15 na Arewa inda ruwan zai yi karfi a Abuja, Filato da sauransu.
Gwamnan Adamawa ya ce APC ta yi magudi a zaben gwamna da aka yi a Edo. Gwamnan PDP ya ce INEC ta goyi bayan APC yayin zaben Edo. Ya ce PDP ce ta lashe zaben.
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana yakinin cewa za ta iya fara sayen fetur kai tsaye daga matatar Dangote yayin da tsadar fetur ke kamari.
Masu zafi
Samu kari