Tsohon jagoran addini na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya rasa ransa sakamakon hare-haren Amurka da Isra'ila. Har yanzu Iran ba ta binne shi ba.
Tsohon jagoran addini na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya rasa ransa sakamakon hare-haren Amurka da Isra'ila. Har yanzu Iran ba ta binne shi ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi a Afrika ta Kudu yayin taron kasahsen biyu. Ga muhimman abubuwa 10 da Bola Tinubu ya ambata yayin jawabi.
Jirgin shugaban kasa Bola Tinubu ya dura kasar Cape Town na kasar Afrika ta Kudu. Tinubu ya ce zai halarci taron kungiyar kasashen Najeriya da Afrika ta Kudu.
Kasar Chadi ta sanar da yanke alakar soji da Faransa. A yanzu haka ƙasar Chadi ta karkara wajen kulla alaka da Rasha. Sojojin Faransa za su fice daga kasar Chadi.
Mai kuɗin duniya na bakwai Warren Buffett ya yi kyautar $1.1b kudin da ya haura Naira tiriliyan daya. Warren Buffett ya ce ya san mutuwa na daf da isowa gare shi.
A yau Laraba ne aka fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta na watanni biyu tsakanin dakarun Isra'ila da mayakan Hezbollah masu fafutukar kare kasarsu.
Kungiyar tattara bayanan gwaninta watau GWR ta tabbatar da mutuwar mutumin da ya fi kowa tsufa a duniya, John Tinniswood, yana da shekara 112 da haihuwa.
Isra'ila za ta tsagaita wuta a Lebanon a yakin da ta ke da ƙungiyar Hisbullah. Amurka ce ta shiga tsakanin Isra'ila da yan Hisbullah domin kawo karshen rikicin.
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa babu kamshin gaskiya a cikin bidiyon da ake yadawa a shafukan sada zumunta cewa Trump ya nemi Najerita ta saki Nnamdi Kanu.
Labaran duniya
Samu kari