Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Bayan tsawon lokaci ana fama da takunkumi, Gwamnatin Muhammadu Buhari za ta sayo kayan yaki daga hannun kasar Amurka domin a ga karshen duk wasu 'yan bindiga.
An gano inda Julius Osuta, wani dalibi na ajin farko a Jami’ar Kyambogo da ke kasar Uganda yake bayan ya bace a ranar 7 ga watan Afirilu bayan ya yi asarar kudi
Katafaren Kamfanin fasaha Google ya gargaɗi mawallafanta game da zuzuta yaƙin Rasha da Ukraniya, ya ce ba zai biya ko sisi ba kan labaran da suka zargi Ukraniya
Mujallar Forbes ta saki jerin sunayen masu kudin duniya inda takwas daga cikin goman farko yan kasar Amurka ne, sannan daya daga Faransa, dayan kuma daga Indiya
Wanda ya kafa jam'iyyar APC a Ghana, Hassan Ayariga, ya na daga cikin masu arziki a kasar Ghana duk da har yanzu jama'a basu san yawan dukiyar dan siyasan ba.
Lauyan Nnamdi Kanu ya aikawa Jakadan birtaniya a majalisar UN korafi. Ana tuhumar Gwamnatin Najeriya da ta Kenya da saba doka wajen kamo Kanu daga Nairobi.
Mujallar Forbes ta saki jerin sunayin wadanda suka fi kowa dukiya a duniya, wanda takwas daga cikin goma na farko 'yan kasar Amurka ne, sai daya daga Faransa.
Wasu gungun barayi sun tafka sata da tsakar rana inda suka yi awon gaba da gadar karfe mai tsayin mita 18.3 kan rafin Ara-Sone, garin Rohtas a gabashin Indiya.
Jami'an tsaro na musamman masu kula da aikin Hajji da Umarah a kasar Saudiyya sun fara bincike a kan wasu mutane biyu da suka yi dambe a cikin Massallacin Haram
Labaran duniya
Samu kari