An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Kasar Rasha ta harba makamai masu linzami sama 70 da jirage marasa matuka 611 zuwa kasar Ukraine a daren Lahadi. Gobara ta tashi a birnin Kyiv na Ukraine.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa dakarunta sun shirya tsaf domin ci gaba da kai farmaki kasar Musulunci ta Iran idan har hanyar diflomasiyya ba ta cimma nasara ba.
Shugaban kasar Lebanon ya ƙi amince wa da tayin tattaunawa da Netanyahu, inda ya ce babu tattaunawa har sai an tsagaita buɗe wuta tsakanin kasashen biyu.
Kasar Amurka ta fitar da danyen mai adadin mai yawa da ba a taba gani ba tun yakin duniya na biyu saboda yakin da ta yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
A labarin nan, za a ji cewa an samu ƙaruwar masu adawa da yadda Amurka ke taimaka wa Isra'ila da bama-bamai da sauran makaman kare dangi a yaki da Falasdinu.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta ba da shawarar yadda za a yi da sindarin Uranium da Iran ta mallaka amma Amurka ta nuna ba haka ba, ta ce a shirye take ta koma.
A labarin nan, za a ji majalisar dattawan Amurka ta sake zama a karo na hudu dokin duba yadda za a taka wa shugaban kasar Donald Trump birki game da yaƙi da Iran.
An yi wata tattaunawa mai matukar muhimmanci tsakanin Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani da Shugaba Donald Trump ta wayar tarho yau Laraba.
'Yan Democrat sun gabatar da hujjojin tsige Minista Pete Hegseth daga mukamin ministan tsaron Amurka, kan zargin laifukan yaƙi a Iran da fallasa bayanan sirri.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Labaran duniya
Samu kari